Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jajantawarsa ga wadanda suka rasa rayukansu a wani mummunan harin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Ya ce bai ji dadi ba.
Mutanen unguwar Sabon Pegi-Shubu, a karamar hukumar Lafia ta Arewa, Jihar Nasarawa, a ranar Juma'a sun shiga jimami da alhini bayan wani magidanci ya yi matarsa
Shahrarriyar kasuwar karamar hukumar Nguru dake jihar Yobe ta kama da wuta da safiyar Asabar, 8 ga watan Junairu, 2022. Daily Trust cewa gobarar yanzu haka tana
Wani dattijo kuma manomi a Katsina ya cire rufin gidansa domin ya siyar yayin da yake tattara kudaden da zai biya fansar babban dansa da yan bindiga suka tsare.
Wani Akeem Ogunnubi mai shekaru 42 ya bayyana yadda ya yi garkuwa da wani dan kasuwa a Sabo mai suna Bola cikin ranakun karshen mako, Vanguard ta ruwaito. Kwami
Shahararrun mutane takwas suka rasu daga karshen shekarar bara ta 2021 zuwa cikin makon nan. Bashir Tofa, Sani Dangote, Ahmad BUK duk sun rasu a bara zuwa bana.
Kungiyar MURIC ta bukaci Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi gyara a kan hutun da ta ke bayarwa, ta mayar da daya ga watan Muharram na shekarar musulunci a matsay
Kwamishinan labaran jihar Zamfara, Ibrahim Dosara ya daura alhakin hare-haren da yan bindiga suka kai na baya-bayan nan akan masu yiwa 'yan bindiga leken asiri.
Kano - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tura tawaga ta musamman jihar Kano domin ta'aziyyar rashin Shehin Malamin addini, Dr Ahmad Muhammad Ibrahim Bamba.
Labarai
Samu kari