Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wadanda suka yi garkuwa da kwamishinan cinikayya da kasuwanci na jihar Bayelsa, Mista Otokito Federal Oparmiola, sun tuntubi sarkin garinsa, a yankin Otuokpoti.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar ragargazar ‘yan bindifa a sansanin su da ke Gwashi,karamar hukumar Bukkuyum da wasu bangarori na dajin Anka da ke jihar.
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress(APC) Asiwaju Bola Tinubu, da safiyar Asabar ya kai ziyara wajen daya daga cikin yan takaran kujeran shugabancin APC.
Kungiyar tuntuba ta arewa wato ACF ta yi Allah wadai da mutuwar Hanifa Abubakar, da ake zargin shugaban makarantarsu da kashe ta bayan ya sace ta a jihar Kano.
Farfesan Renewable Energy and Molecular Physics, a jami'ar jihar Kaduna, KASU, Muhammad Sani Abubakar, ya rasu ya na da shekaru 67, ya bar mata 2 da jikoki.
Rundunar OPSH yayin kokarin ganin ta samar da zaman lafiya a jihar, wasu yankunan Jihar Kaduna da Jihar Bauchi ta samu nasarar halaka wasu masu garkuwa da mutan
Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, tsaffin gwamnoni hudu, mambobin kwamitin gudanarwa sun shiga ganawar sirri da Obasanjo.
Wani jami’in dan sanda ya harbe wani matashi bayan rigima ta kaure tsakaninsu kan ruwan leda a garin Kabba da ke karamar hukumar Kabba/Buni, na jihar Kogi.
Yayinda ake shirin buga wasar kifa daya kwala na gasar kofin nahiyar Afrika (AFCON) tsakanin Najeriya da Tunisiya ranar Lahadi, da alamun yan adawan Najeriya.
Labarai
Samu kari