Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Wata kotu a Abuja ta amince hukumar NDLEA ta ci gaba da ajiye wasu mutum biyu da ake zargin abokan harkallar Abba Kyari ne. Za a bincike su na tsawon kwana 14.
Wani bugagge zai yi zaman gidan kasa na tsawon shekaru uku bayan da ya zuba ruwan omo a ledar ruwan maganin wani majinyaci da ke kwance yana jinya a wani asibit
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin takwaransa na kasar Ghana, Mai girma Nana Akufo-Addo, a fadar Villa a ranar Talata, 22 ga watan Fabrairu.
Tsohon gwamnan Jihar Legas, Bola Tinubu ya yi fashin baki dangane da maganarsa sa aka sauya wacce ya ce a shirye ya ke da ya yi komai don burinsa na hawa kujera
Wani jami'in dan sanda ya mutu garin bude kofa a gidan wani tsohon gwamna. Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da faruwar lamarin, wani jami'i ya koka kan batun.
Shugaba Muhammadu Buhari yanzu haka ya shiga ganawar gaggawa da gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a dakin taron fadar Shugaban kasa Aso Villa.
Bungudu, jihar Zamfara - An gurfanar da wasu mata uku gaban kotu Shari'a dake Gusau, birnin jihar Zamfara kan zargin laifin wulakanta littafin Al-Qur'ani mai gi
A halin yanzu, DCP Abba Kyari, wanda ke a hannun hukumar NDLEA, bisa zarginsa da hannu a safarar miyagun kwayoyi ya nemi beli akan dalili na rashin lafiya.
Rundunonin sojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan ta'addan Boko Haram a wasu yankunan jihar Borno. Sun kuma kwato makamai da kayan aikin 'yan ta'adda.
Labarai
Samu kari