Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Jami'an hukumar Kwastam (NCS) sun kama wata motar Bus dake ɗaukon kayayyakin Addini ɗauke da Hodar Ibilis da ta kai ta kimanin biliyan N3.9bn a jihar Legas.
Wata mata ta ba da mamaki yayin da ta fadi tarihin rayuwarta. Ta ce tun tana karama ta fara sata, yanzu ta haura shekaru 30 amma ta gagara dainawa saboda dalili
Wani mutumi a kasar Amurka ya samu yanci bayan shekaru 37 a kurkuku yayinda aka gano karyar laifin kisan kai akayi masa a shekarar 1984 a birnin Philadelphia.
Shugaban ƙasa, Muhammad Buhari, ya ce gwamnatin tarayya tare da gwamnatin jihar Zamafara na aiki ba ji ba gani domin ganin tdato ya koma jihar cikin lokaci.
Wata kotun majistare dake zamanta a Bauchi ta yankewa wani malamin makaranta hukunci sharen filin kwallon Abubakar Tafawa Balewa Stadium tsawon watanni uku.
Wata yarinya ta mai tallan ruwa ta ba da mamaki yayin da 'yan Najeriya suka gano yadda ta tsinci kudi ta kai gidan radiyo domin a nemi mai su. Martani ya biyo.
Mutane bakwai ne suka jikkata bayan wani sabani da ya afku kan zaben shugabannin kungiyar 'yan dako a kauyen Sabongida da ke karamar hukumar Gassol a Taraba.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta tuhumci gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da kokarin sace N3 trillion da sunan kudin tallafin man.
Wata tankar dakon man fetur ta fashe a jihar Anambra kan hanyar da aka san tana tara mutane sosai, yanzu haka jami'an kashe gobara na kokarin kashe wutar .
Labarai
Samu kari