Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Jam’iyyar APC reshen Burtaniya ta shawarci jam’iyyar da ta hada karfi da karfe don dawo da wadanda suke son rusa jam'iyyar kan turbar da tsarin jam'iyyar..
Kotun majistaren dake zamanta ajihar Kano ta sake dage zaman sauraron karar kisan Hanifa Abubakar, 'yar shekara biyar da ake zargin shugaban makaranta ya hallak
Matasan yankin karamar hukumar Shirorodake jihar Neja sun ɗora laifin harin da yan bindiga duka kai yankin kan gwamnatin jihar Neja, sun zayyana dalilan su.
Wani Attajirin Kano ya kashe Naira Biliyan 15 wajen gina kamfanin da zai rika cashe dubunnan buhunan shinkafa a kowace rana, an bude wannan kamfanin a jiya.
'Yan bindiga sun harbe tsohon dan takarar shugaban karamar hukuma a zaben kananan hukumomi a jihar Kaduna, Steven Inuwa, a ranar Lahadi da ta gabata a Abuja.
Yan bindiga sun kai hari gidan shugaban kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ta Jami'ar Tarayya da ke Gusau, FUGUS, Mr Abdurrahman Adamu, Channels Television ta ruw
Wani mutumi ya mutu a unguwar Kubwa dake karamar hukumar Bwari a birnin tarayya Abuja yayinda wani mutumi ya mutu cikin dakin Otal tare da yarinya don shakatawa
Taron gangamin APC na nan kusa, amma har yanzu hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC bata san da labari ba har yanzu. Saura kwanaki uku ta rage INEC ta sani
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, a ranar Talata ya yi watsi da shirin da gwamnatin tarayya ke yi na yafewa yan bindigan da suka mika wuya da sunan.
Labarai
Samu kari