Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
A cikin sabuwar ka’idar, CBN ya ce kudaden da ake cirewa na 'Standing Order Charge' na banki zai kasance kyauta idan aka kwatanta da N300 a cikin ka’idar 2017.
Wasu miyagu yan kungiyar asiri sun je har gida sun kashe mataimakin kwamishinan yan sanda kuma lauya, Christian Kpatuma, har cikin gidansa yau Laraba a Imo.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis zai shilla Addis Ababa, babbar birnin kasar Ethiopia domin halartan taron gangamin gamayyar kasashen Afrika na 35.
An ɗage ranar cigaba da sauraron shari'ar tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Muazu Magaji, saboda ya haɗu da zaman shari'ar Shekh Abduljabbar Kabara.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗariruwan ɗaliban kwalejin fasaha dake jihar Ogun sun toshe kan hanyar Legas Zuwa Abeokuta domin nuna fushin su da sace abokansu.
Wani dalibin Najeriya ya bayyana yadda wasu 'yan sanda suka saka masa bindiga a kai kuma suka tatsi kudi har naira milyan daya daga wurinsa a kan titin Benin.
Hukumar Kula da Jami'o'i ta Najeriya, NUC, ta amince a fara gudanar da karatun digiri a bangaren shari'ar musulunci a Jami'ar Bayero da ke Kano, BUK, rahoton Th
Jami'an tsaron haɗin guiwa sun bindige wasu yan bindiga uku daga cikin tawagar yan ta'addan da suka addabi matafiya a kan hanyar Benin zuwa Auchi a jihar Edo.
Adamu Aliero, sanata mai wakiltar Kebbi ta tsakiya ya kwatanta garkuwa da mutanen da ke ta karuwa a kasa a matsayin abin kunya ga Najeriya, The Cable ta ruwaito
Labarai
Samu kari