Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
An cire kasar Rasha daga cikin gasar kwallon kofin duniya kuma an dakatad da duka kungiyoyin kwallon kasar daga duniyar kwallo sakamakon yakin da take yi da kas
Gwamnatin tarayya tace zata fara aikin dawo da yan ƙasarta gida waɗan da yakin Rasha da Ukraine ya rutsa da su ranar Laraba mai zuwa, ta fara shirye-shirye.
Akwai yuwuwar yakin da ake fafatawa tsakanin Russia da Ukraine zai tsawaita karancin man fetur din a ake fuskanta fiye da makonni uku da suka wuce a Najeriya.
Yanzu muke samun labarin yadda ake kayawa da batun Abba Kyari a babbar kotun tarayya da ke Abuja, An ce ba za a bada belin Kyari ba saboda wasu dalilai na kotu.
Ministan ilimi a Najeriya, Malam Adamu Damu ya fice daga wurin taronsa da kungiyar ɗaliban Najeriya NANS, har yanzun babu wata sanarwa kan matsayar da aka cimma
'Yan sanda sun tabbatar da fashewar wani bam a yankin Kabala da ke cikin garin Kaduna a jiya. An fitar da sanarwa ta musamman, sun tabbatar da aukuwar lamarin.
Wasu yan bindiga sun kashe wasu mata biyu, Safiya Salihu da Amina Ibrahim, a hanyarsu ta zuwa wajen wani bikin aure sakamakon budewa motarsu wuta da suka yi.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmaki basaraken masarautar Aiyede dake jihar Ekiti, Abdulmumini Orishagbemi. Sun harbe shi a kafa.
Da alamu za a samu zaman lafiya tsakanin Rasha da Ukraine yayin da bangarorin biyu za su yi zaman sulhu a yau Litinin. Rahoto ya bayyana cewa, yau za a zauna.
Labarai
Samu kari