Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Jihar Kano - Ministan Sufurin Najeriya, Chibuke Rotimi Amaechi, ya yi gargadin cewa rashin kudi na iya zama cikas ga kammala ginin layin dogon Kaduna zuwa Kano.
Mayakan ISWAP 25 sun nitse a wani kogi mai zurfi a yankin Marte da ke tafkin Chadi a arewa maso gabas yayin da suke tserewa barin wutan dakarun sojojiN sama.
Wata kotu a Jihar Kano ta bada da belin tsohon kwamishinan ayyuka na jihar, Injiniya Mu'azu Magaji wanda aka fi sani da Dan Sarauniya Win/Win. Kotun da ke zaman
Wata mata mai matsakaicin shekaru tana hannun hukuma bayan ta yi yunkurin garkuwa da wani dalibi mai shekaru 5 a Jihar Kano, Daily Trust ta ruwaito. Dalibin, Ba
Mai Martaba Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouq Umar ya ce ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya cancanci sarauta a Daura ranar Asabar, 5 ga watan Fabrairu, The Natio
Kwantrolan hukumar Kwastam dake jihar Katsina, Wada Chedi, ya yi bayanin dalilin da yasa jami'an hukumarsa suka gaza hana fasa kwabrin haramtattun kayayyaki.
Mr Femi Adesina, kakakin shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ce shugaban kasa ba zai taba abota da masu satar kudaden gwamnati ba. A wata wallafa da ya
Ba shakka Dangote abin koyi ne ga jama'a da dama a duniya. Ya tsallake zuwa matsayi na 91 a cikin masu kudin duniya baki daya cikin sa'o'i kasa da 8 a duniya.
Kwamandan rundunar Sojin Amurka dake nahiyar Afrika, Janar Stephen Townsend, ya bayyana cewa rashawa da rashin shugabannin kwarai matsayin sababin juyin mulki.
Labarai
Samu kari