Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Jami'an hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) sun kama a kalla kwayoyin Tramadol masu nauyin 225mg guda 649,300 da Euro 809,850 da sauransu.
Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi wata ganawar sirri tare da takwaransa na Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, a ranar Lahadi, 27 ga Fabrairu.
Kasar Ukraine ta bayyana amincewarta ta zauna kasar Rasha domin a samu mafita kan wannan lamarin da ya tunkaro. An bayyana inda za a yi zaman tattaunawar..
Yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki inda suka kashe manoma 11 a kauyen Sabon-Gari da ke karamar hukumar Damboa ta jihar a ranar Asabar, 27 ga watan Fabrairu.
Mahara sun sace fasto da wasu mutum bakwai a yayin da suke yin ibadah a cocin Salama Baptist Church da ke kauyen Gidigori a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja.
Yan ta’addan kungiyar ISWAP sun kashe akalla mutane takwas a wani farmaki da suka kai kauyukan Mandaragirau da Ghuma da ke karamar hukumar Biu ta jihar Borno.
A kalla rayukan mutane biyar ne suka salwanta a ranar 25 na Fabrairu, yayin da mayakan ISWAP suka yi kokarin kaiwa unguwan Kautikari, kusa a Chibok a Borno.
Gwamnatin jihar Sokoto a ranar Asabar, 26 ga watan Fabrairu, ta bayyana cewa tana tattaunawa da dalibanta da ke karatu a Ukraine. Ta tabbatar da kare daliban.
Wasu yan fashin daji sun kai farmaki karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, sun kashe akalla mutane bakwai sannan suka yi awon gaba da mutane 57.
Labarai
Samu kari