Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Babban Bankin Najeriya, CBN, ta ci wasu bankunan kasuwanci hudu tarar Naira miliyan 814.3 saboda kin bin dokokinta na rufe asusun hada-hadar kudin intanet wato
‘Yan ta’addan da su ka tare jirgin kasa su na yi wa gwamnati barazanar hallaka fasinjoji da suka sace. ‘Yan bindigan ba su bayyana abin da suke nema ba a bidiyo
Goodluck Jonathan ya yi magana bayan tsira da ransa a hadarin da ya rutsa da shi. A jawabin da ya fitar, tsohon shugaban ya ce hadarin ya yi sanadiyyar rasa rai
Jami'an hukumar tsaro na NSCDC sun gano gawar wani mutum dan shekara 55, Isyaku Shuaibu, a karamar hukumar Kiyawa na Jihar Jigawa. The Punch ta rahoto cewa kak
A wani hari da ake zaton an shirya shi je da daddare, wasu yan bindiga sun kashe fitaccen ɗan kasuwa a karamar hukumar Kankara, sun sace ɗiyarsa da wasu mutane.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya, a ranar Laraba ta ce yan ta'addan da suka kai hari sansanin sojoji da ke Birnin Gwari a Kaduna sun sha azaba a hannun sojoji a yayi
Sheikh Nuru Khalid, wanda ya kafa gidauniyar Islamic Research and Da’awah Foundation ya kare hudubar da ya yi wanda ya janyo aka tube shi daga limanci a masalla
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi a hanyarsa ta komawa gida daga filin jirgi. Wannan lamari dai ya yi sanadiyyar mutuwar wasu jami'ansa biyu a motar.
Labarai
Samu kari