Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin tsara manufofin tazarce. Kwamitin ya hada da manyan masu ba da shawara da daraktoci daga sassa daban-daban.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin tsara manufofin tazarce. Kwamitin ya hada da manyan masu ba da shawara da daraktoci daga sassa daban-daban.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Sakamakon tsananta ragargaza da ruwan wuta da rundunar sojin Najeriya ke yi wa 'yan ta'adda domin kawo karshen ta'addanci, ana ta samun manyan nasarori da yawa.
ASUU watau Kungiyar Malaman Jami’a na reshen jihar Edo za su yi shari’a da Gwamnatin Godwin Obaseki saboda ya kori malamai daga aiki a dalilin shiga yajin-aiki.
Wani bidiyo da ya bayyana na nuna jerin rantsatsun motocin wani shugaban karamar hukuma a jihar Kano, wanda ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumuntar zamani.
Hukumar yan sanda ta samu gagarumar nasara inda ta yi ram da wani mutumi da take zargin ya ƙware a haɗa bama-bamai a yankin jihar Taraba ranar Laraba da ta wuce
yayin zantawa a ranar Laraba bayan fitowa daga taron FEC, Lai Muhammad, ministan yada labarai da al'adu, ya ce lamarin kungiyar ba mai sauki bane kamar yadda.
A wani sabon hari da aka kai wasu kauyukan da ke karkashin karamar hukumar Danko/Wasagu a jihar Kebbi, wasu ‘yan bindiga akalla 200 sun kai hari tare da kashe w
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani dan jarida dan asalin Umuahia mai suna Chuks Onuoha na yankin Kudancin Najeriya
A kalla shaguna 42 ne suka kone a Student Centre, ta Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa, Bauchi, sakamakon gobara da ta yi sanadin asarar dukiyoyin miliyoyin naira.
Majalisar Dokoki na Jihar Kano, a ranar Laraba ta amince da bukatar da Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar ya nema na ciyo bashin Naira biliyan 10 daga banki. Ami
Labarai
Samu kari