Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Yi wa Nyame da Dariye afuwa ta jawo Jami’an EFCC, ICPC na jifan Shugaban kasa da zargi. Ma’aikatan da suka saida ransu a EFCC da ICPC sun yi tir da wannan.
Masana a ɓangaren masana'antun gine-gine na Najeriya, sun koka kan yadda yak'in Rasha da Maƙociyarta Ukraniya ya shafi farashin kayayyakin gini a Najeriya.
Rahoto ya bayyana cewa an kashe wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba a wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Orlu ta jihar Imo; kudanci.
Dakarun rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) sun kawar da ‘yan ta’addan Boko Haram/ISWAP guda 100. Daga cikin wadanda aka kashe harda kwamandoji 10.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige ya bukaci malaman jami’o’in na ASUU da ke yajin aiki da su duba halin da dalibai da iyaye ke ciki.
Uwargidan gwamnan jihar Ondo, Betty Anyanwu-Akeredolu a ranar Lahadi, 17 ga watan Afrilu, ta saki wani bidiyo na mijinta yana rawa bayan jita-jitar mutuwarsa.
Babban limamin Anglican Communion, Timothy Yahaya da babban limamin Catholic Archdiocese, Matthew Manoso Ndagoso sun bukaci Buhari da yayi murabus saboda tsaro.
Nasanda, wani shahararren mai garkuwa da mutane a jihar Zamfara ya bai gwamnatin jihar wa'adin kwana 14 da ta biya shi N30 miliyan a matsayin diyyar matarsa.
Aniyar wata kungiya mai kiyayya ga Musulunci na kona kwafin mushafin Al-Qur'ani a bainar jama'a ya haifar da mummunan artabu da masu zanga-zanga a Sweden...
Labarai
Samu kari