Tankar mai ta buge ayarin motar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, a Ibadan, inda ta kashe wani jami’in da ke tare da su, Ibrahim Hussaini.
Tankar mai ta buge ayarin motar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, a Ibadan, inda ta kashe wani jami’in da ke tare da su, Ibrahim Hussaini.
Wasu jami'an rundunar yan sandan Najeriya, a birnin tarayya Abuja sun kama Mu'azu Magaji, tsohon Kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano. BBC Hausa ta rahoto cewa lauy
Za a ji kungiyar gwamnoni ta zauna da shugabannin ‘yan kasuwa da ‘yan kwadagon. NGF ta ce akwai bukatar Najeriya ta san gaskiyar lamarin tallafin man fetur.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai ziyarar aiki jihar Nasarawa a watan Fabrairu mai zuwa, inda zai shafe kwanaki biyu a ziyarar ta kaddamar da ayyuka a jiha
Arise News ta ruwaito cewa tsohon Gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Tinubu, ya shilla kasar waje hutawa bayan ziyarce-ziyarcen da ya kai jaje da neman a zabesa.
Gwamnan jihar Kano ya sake martanin kan kisan Hanifa Abubakar da wani mai makarantar kudi ya yi. Ya ce dole ne gwamnatin jihar Kano ta yi adalci a lamrin cikin
Wata kotu mai zamanta a Legas ya yanke wa wani mutum mai shekaru 42, Ekpo Lawrence hukuncin daurin rai dai rai ba tare da zabin tara ba saboda yi wa yar cikinsa
Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta sanar da cewa an dakatad da cire tallafin man fetur na tsawon watanni goma sha takwas (18). Hakan na nufin cewa za'a cire ta
Saudi Arabia ta ce zata dage dokar da ta kafa ta dakatar da jirage sama daga Najeriya zuwa kasar don bai wa masu niyyar aikin Hajji da Umra damar yin bautar.
Mai gabatar da kara, a yayin da take karantawa Jamila rahoton farko na bayanai, ta yi zargin cewa ta boye wacce aka sace a gidanta na tsawon kwanaki biyar.
Labarai
Samu kari