Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Har yanzu ba a sake su ba, bayan watanni biyu da yi wa masu laifi 159 rangwame, duk da tsohon gwamnan jihar Filatu da na Taraba, Joshua Dariye da Jolly Nyame.
Wata matashiya 'yar Illorin mai suna Martha Uche ta bayyana yadda ta shirya sadaukar da kodarta don ceto rayuwar 'diyar tsohon mataimakin shugaban majalisa.
A yayin da korafi kan tabarbarewar tsaro ta yawaita a jihar, hukumomin Zamfara sun umarci kwamishinan 'yan sandan jihar sa ya bada lasisin rike bindigu a jihar.
'Yan bindiga sun halaka manoma 11 a yankin Ghandi dake karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto. Kamar yadda bincike ya nuna, harin ya faru wurin karfe 12 na rana.
An soki jam'iyyar APC mai mulki da babban jam'iyyar hamayya ta PDP saboda kin bawa yankin kudu maso gabas shugabancin kasa. Wannan shine matsayin kungiyar tuntu
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya shaidawa hukumar zabe mai zaman kanta cewa wasu mutane da bai sani ba suka sace masa takardun
Bayanai game da David Ukpo Nwanmini, yaron da tsohon shugaban majalisar dattawa, Ike Ekwdremadu da matarsa, Beatrice suka kai Amurka don cire sashin jikinsa.
Hukumar shirya zabe ta kasa INEC ta wajabtawa dukkann jam’iyyun siyasa goma sha biyar (15) mika sunayen yan takarar kujerar shugaban kasa da mataimakansu..
an bindiga sun harbe yan bijilante biyar har lahira da wani mafarauci daya a wani harin kwantar bauna da suka kai musu a dajin Lafiya-Kpada-Duma a Jihar Niger.
Labarai
Samu kari