Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Hukumar hana ta'amuni da safarar muggan kwayoyi a Najeriya a ranar Litinin ta garkame gidaje shida da Plaza daya na tsohon kwamandan IRT, DCP Abba Kyari, dake M
Wata guda cir bayan harin da yan bindiga suka kai jirgin kasan Abuja-Kaduna inda akalla mutum 9 suka hallaka, yan ta'addan sun saki hotunan fasinjojin dake hann
Gabanin zaben shugaban kasan 2023, ranar Alhamis za'ayi tawafi na musamman wa Bola Tinubu, dan takarar kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressive
Rundunar yan sanda a Jihar Osun ta kama wani mafarauci wanda ake zargi da bindige tare da kashe wani limamin kauyen Alagunan a karamar hukumar Aiyedaade, wanda
Wasu kwararru a bangaren tsaro sun yi kira ga yan Najeriya su tashi tsaye su kare kansu a yayin da batun tsaro ke cigaba da tabarbarewa. Yayin da ya ke magana a
Hukumar kwana-kwana ta Kano ta ce jami’anta sun sami nasarar ceto wani zakara mai shekara daya daga wata rijiya da ya fada a unguwar Kwalli da ke birnin jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta fitar da wasu hotunan da ke nuna yadda ta lalata mafakar 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a yankin Kasha Kasha ta jihar Borno a yau.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari Kaduna, sun hallakas jam'iyyar APC na wata gunduma a jihar. Sun sace dabbobi tare da wasu mutane da yawa...
A ranar Talata, 26 ga Afrilu Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Abdulganiyu Jaji a matsayin sabon shugaban hukumar kashe gobara ta tarayya (FFS).
Labarai
Samu kari