Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
A jiya Litinin, hukumar hama sha da safarar miyagun kwayoyi ta ƙasa ta fara tafka shari'a da dakataccen mataimakin kwamishinan yan sanda, Abba Kyari a Kotu.
Alhaji Ali Buba Ndume, Mahaifin sanata mai wakiltar Borno ta kudu a majalisar dattawa, Mohammed Ali Ndume ya rigamu gidan gaskiya. Sanatan da kanshi ya bayyana
ABUJA – Shugaban hukumar kiyaye hadurraa ta kasa Federal Road Safety Comissionn (FRSC), Boboye Oyeyemi, ya yi ritaya daga aiki. Rahoton Jaridar INDEPENDENT
Sarkin Jama'are, Alhaji Wabi III, ya nada matar marigayi tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Buhari, Abba Kyari, Hajiya Hauwa Kulu gimbiyar Jama'are.
Masu amfani da man fetur a Najeriya za su ga canji yayin da suka shiga gidajen maid aga yau. NNPC ta amince da karin kudin fetur, ta sanar da sabon farashi.
Abubakar Bello, gwamnan jihar Neja ya ce dakarun sojin Najeriya sun dakile wani hari da wasu yan tada kayar baya suka kai a wani sansanin soji da ke Sarkin Pawa
Rundunar yan sandan jihar Katsina tana neman shugaban yan bindiga, Ado Aleru, wanda Sarkin Yandoto ya nadawa sarautar Sarkin Fulani a ranar Asabar ruwa a jallo.
Abokan marigayi tsohon shugaban kasan Najeriya Umaru Musa 'Yar Adua na shirye-shiryen daura auren dan gidan marigayin mai suna Shehu a birnin Maiduguri na Borno
Tun bayan da aka gyara albashin ma'aikatan shari'a a 2008, an tilasta gwamnatin tarayya Najeriya da ta sake duba tare da kara albashin ma'aikatan shari'ar .
Labarai
Samu kari