Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Yan sanda sun kama wani matashi, Umar Sani, sun gurfanar da shi kan zargin satar injin janareto da lasifikan wani Masallaci a Yola, babban birnin jihar Adamawa.
Tace ta kulle mijinta'dan kasar Kamaru kwalbar tsafi, wanda hakan yasa yake mata biyayya kuma ba zai taba iya kula wata mace ba a rayuwarsa sai dai ita ta din.
Ana zargin wasu bata gari sun yi garkuwa da shugaban jam'iyyar APC ta Gundumar Ugu a karamar hukumar Orhionmwon ta Jihar Edo, Godwin Aigbogun. Wani jigo na jam'
Gwamnatin tarayya ta hararo hadarin tsadar da kayan abinci suka yi a yau. Minista ya ce tsadar abinci zai kara jefa mutane a talauci idan ba a dauki mataki ba.
Hotunan daliban makarantar St. Kizito’s High School, dake Iwopin, a yankin Ogun Waterside a jihar Ogun zaune a kasa dirshan suna rubuta jarabawar canjin aji.
Wasu masu garkuwa da mutane a Osun sun bukaci a biya su N500,000 a matsayin kudin fansar wani mai sayar da burodi da suka sace a safiyar Litinin. Wasu yan bindi
Za a fahimci cewa Dakarun Najeriya sun samu sa’a, sun bindige ‘Dan bindigan da ya addabi Kaduna a cewar Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan.
Reshen matasa na Kungiyar Kirista ta Najeriya, YOWICAN, ta Arewa maso tsakiya ta yi roko ga Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, ta tsawaita kwanakin rajistan ka
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta dage cewa ba za ta janye yajin aikin da mambobinta ke yi ba a kasar, wanda a yanzu suka watansu na biyar. Shugaban
Labarai
Samu kari