Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Wasu gungun yan bindiga, a safiyar ranar Asabar sun kashe mataimakin shugaba na karamar hukumar Song, Jihar Adamawa, Hon. Ishaya Bakano. Ana zargin mutuwar
'Dan tsohon shugaban kasar Najeriya, Umaru Musa Yar'adua, Shehu Yar'adua ya yi wuff da Yacine Muhammad Sheriff a Maiduguri, jihar Borno a yau Asabar a Borno.
A ranar Juma'a, 22 ga watan Yulin 2022 aka yi liyafa cin abincin dare domin karrama Fatima, diyar Kashim Shettima da angonta, Sadiq Ibrahim Bunu a birnin Abuja.
A kalla jiragen sama mallakin hamshakan masu kudin Najeriya da 'yan siyasa 11 ne suka hallara a garin Maiduguri, jihar Borno domin daurin auren Shehu Yar'adua.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce duk abubuwan da ya aikata da ya kuma samu bisa tsautsayi ne amma banda noma, rahoton PM News. Tsohon shugaban kasar
Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, a ranar Asabar ta bayyana cutar Kyandar Biri a matsayin wanda ke bukatar daukin gaggawa a duniya, rahoton The Punch. Hukumar lafi
Jihar Sakkwato - Yan Bindiga sun yi wa wasu makiyaya yan asalin Jihar Kebbi satar shanu guda dubu biyu 2,000 a Jihar Sakkwato yayin da suke hanyar su na dawow.
Jihar Legas - An kama wani yaro dan shekara 17, da laifin fasa wani gida, kwana daya bayan an sake shi daga gidan gyaran hali na Kirikiri, inda ya shafe shek.
Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta soki Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, kan maganganun da ta yi game da malaman addinin kirista da suka hallarci kaddama
Labarai
Samu kari