Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Wata mata a kasar Uganda ta hau kanen labarai kan samun abun da ba dukka mata ke mallaka ba, musamman a shekarunta. Allah ya azurta ta da haihuwar yara 44.
A karo na hudu jihar Oyota sake rashin wani babban sarki Mai martaba da ƙima, Aseyin na masarautar Aseyin, Adekunle Salawudeen, ya koma ga mahalincinsa Lahadi.
Yayin da ake cigaɓa da jimamain bidiyon fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna. wasu miyagun sun farmaki matafiya a jihar shugaban ƙasa watau Katsina, sun yi ɓarna.
Jarumar Kannywood, Maryam Booth ta bi sahun takwarorinta wajen yin tir da sabon bidiyon da yan ta’adda suka saki na jibgan fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna.
Birnin Landan - Wani Likitan da ke birnin Landan ya hada kai da Sanata Ike Ekweremadu da matarsa, Beatrice, a Burtaniya da shirin girban kodar wani dan Najeriy.
Awanni bayan bayyanar wani bidiyo da ya nuna yadda yan ta'adda ke dukan ragowar fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna zuwa Abuja, iyalan mutanen sun fita zanga-zanga.
Hatsabibin dan bindiga, Ado Aleiro, wanda a baya-bayan nan aka nada shi Sarkin Fulani a masarautar Yantodo a Jihar Zamfara, ya ce ba shi ya bukaci a nadi shi sa
Rundunar yan sanda reshen jihar Neja ta ce ta yi ram da wania hatsabibin mai garkuwa da mutane yayin da yake kokarin kai hari da sace manyan mutane biyu a jiha.
A ranar Asabar, 23 ga watan Yuli ne aka kulla aure tsakanin dan marigayi tsohon shugaban kasar Najeriya, Shehu Yar’adua da amaryarsa Yacine Muhammad Sheriff.
Labarai
Samu kari