Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Wata mata yar shekara 20 mai suna Caroline Barka, ta kashe mijinta, Dauda Barka, a Barkam Jihar Adamawa a ranar Juma'a a cewar yan sanda, The Nation ta rahoto.
Daya cikin yan ta'addan da suka tsere daga gidan yarin Kuje a Abuja yayin harin da aka kai a ranar 5 ga watan Yulin 2022 ya yi barazanar tarwatsa Najeriya. Dail
Jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya nuna damuwarsa kan sabon bidiyon da yan bindigar da suka sace fasinjojin jirgin kasa na Abuja-Kaduna suka saki inda suke zane su.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ta ya fitaccen ɗan siyasa, tsohon gwamnan Nasarawa kuma shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Adamu murnar karin shekara.
Rundunar yan sandan jihar Adamawa sun kama wata matar aure mai shekaru 20 kan zargin dabawa mijinta mai shekaru 38 wuka har lahira sanadiyar sun samun sabani.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana cewa an haifi jarirai 27,490 a cibiyoyin kiwon lafiya da ke fadin jihar a cikin watanni uku.
Ministan yaɗa labari da al'adu, Alhaji Lai Muhammed, ya musanta ƙanzon kuregen da yan adawa ke yaɗawa cewa Najeriya ya faɗa ramin yaƙi, ya ce an samu tsaro.
Sanata Orji Kalu, bulaliyar majalisar dattawar Najeriya ya ce wasu yan Najeriya na yada jita-jitan cewa 'asirin kudi' ya ke yi saboda motar da ya ke hawa Kalu,
A cikin wani sabon bidiyo da suka saki, tsagerun yan bindigar da suka sace fasinjojin jirgin kasa sun yi barazanar yin garkuwa da shugaba Buhari da El-Rufai .
Labarai
Samu kari