An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Abuja - Alamu masu karfi na nuni da cewa harin da aka kai wa sojoji na Guards Brigade da ke sintiri na musamman a yankin Bwari a babban birnin tarayya Abuja, d.
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kubutar da wasu 'yan mata biyu da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi garkuwa da su a makarantar sakandaren 'yan mata ta gwamnati.
'Dan Majalisar Daura, Sandamu da Mai Aduwa watau Fatuhu Mohammed ya ga ta kansa a karshen makon da ya gabata a gidansa a Katsina, domin wasu sun kawo masa hari.
Hukumar Kwadago ta Najeriya, NLC, reshen Jihar Enugu, a ranar Talata ta shiga yajin aikin goyon bayan ASUU da ake yi a kasar. ASUU da sauran kungiyoyi a bangare
Abuja - Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta bayyana a ranar Talata cewa ta kara baza jami’anta a babban birnin tarayya Abuja, bayan rahotannin hare-haren da aka k.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta umurci dukkan rundunonin ta su kasance cikin shiri bayan samun rahoton sirri da ke nuna yan Boko Haram da ISWAP suna shirin kai hari a
Ma’aikacin banki dan Ghana, Edward Asare ya bayyana yadda wani mai gyaran takalmi gurgu ya taimaka wajen gyara masa takalmin makarantarsa da ya baci a 2007.
Abuja - An zabi Babban Rev. Daniel Okoh a matsayin sabon shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN yayin da wa'adin shugaban kungiyar CAN mai barin gado
Cibiya bincike ta najeriya ta NIMR ta bayyana vewa ta gano wani sabon nau'in sauro mai yada cutar maleriya mai suna Anopheles Stephensi a arewacin Najeriya.
Labarai
Samu kari