Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Karuwar da rabin jikinta tsirara ne a bidiyon, ta yi wannan dirar ba-zatan ne bayan asalin budurwar matashin ta bayyana babu zato balle tsammani a dakin otal.
Za a fahimci wa’adin rajistar katin zabe ya zo karshe, Kudu sun sha gaban ‘Yan Arewa. A wadanda suka yi rajista a 2019, Arewa ne a kan gaba, yanzu abin ya canza
Mutane sun shiga halin firgici a wasu yankunan birnin tarayya saboda munanan labaran da aka samu. A irin haka aka yi ta dankarawa yara jarrabawa a lokaci daya.
Tsohon na hannun daman Shugaba Muhammadu Buhari, Buba Galadima, ya ce duba da yadda rashin tsaro ke cigaba da tabarbarewa, ba abin mamaki bane a sace shugaban
An kama wasu mata da miji saboda kai wa dan sanda hari a Oluwaga, Iparaja a Legas.Wani bidiyo da ya bazu a dandalin sada zumunta, ya nuna lokacin da matar ke ka
Sufeto-Janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, ya bayar da umarnin a kara tsaurara matakan tsaro a babban birnin tarayya Abuja, domin kare birnin kasar.
Wani matashi dan kasar Ghana, Obed Obeng Danso na cibiyar bunkasa al'umma da fasaha ta CONVOTECH da ke garin Tarkwa a yankin yammacin kasar ya kera motarsa.
Gwamnatin Jihar Neja za ta haramta karuwanci a Minna babban birnin jihar a matsayin wani mataki na magance rashin tsaro, Daily Nigerian ta rahoto. Kaltum Rufai
Jami’an tsaron NSCDC na Najeriya sun ankarar da jama'a kan harin da aka shirya kai wa garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari Katsina, da kuma Legas da Abuja.
Labarai
Samu kari