Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wasu yan bindiga da ba san ko su wanene ba sun kashe Saduki na Masarautar Lafiagi, Alh Muhammed Kudu, Leadership ta rahoto. Lafiagi ne hedkwatar karamar hukuma
Wani matashi da burinsa shine ya mallaki PS5 ya cika bayan budurwarsa ta cika masa wannan burin a kwanakin nan.Ta bashi kyautar da bai taba zato ko tsammani ba.
Yanzu muke samun labarin cewa, an sako tsoffin gwamnonin jihohin Filato da Taraba, Sanata Joshua Dariye, da Jolly Nyame daga gidan gyaran hali na Kuje, Abuja.
Yayin da mambobin majalisar wakilai suka baiwa shugaban ƙasa wa'adi ya shawo kan matsalar tsaro, Buhari ya naɗa babban mai taimaka masa ta fannin majalisa.
Wasu miyagun yan bindiga sun kaddamar da mummunan harin su kan mazauna garin Bali a jihar Filato ranar Lahadi da daddare, sun kashe aƙalla uku sun sace wasu.
A kokarin tabbatar da zaman lafiya ya samu gindin zama a jihar Filato, sojojin Operation Safe Haven da Yan Bijilanti sun ragargaji sansanin yan bindiga biyu.
An zube mahajjatan Kano da suka dawo daga kasa mai tsarki a filin sauka da tashin jiragen sama na Abuja kan rashin man jirgin sama da za a karasa da su jiharsu.
Wata matashiyar musulma budurwa mai suna Oyeneyin Adiat, wacce ta kammala digiri matsayin dalibar da ta fi kwazo a jami'ar Bowen ta alakanta nasararta ga Allah.
Bayan tasowar jirgin da ya ɗebo sawun ƙarshe na mahajjatan Najeriya, hukumar NAHCON ta gode wa Allah bisa nasarar da ya bata na kammala ayyukan Hajjin 2022.
Labarai
Samu kari