Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wani matashi 'dan Najeriya mai suna Alhasssan Ibrahim, 'dan asalin jihar Kano dake siyar da tsire a Ibadan, ya samuu sauyin rayuwa baki daya a lokaci daya.
Jami’an NDLEA sun yi ram da Fasto da laifin harkar kwayoyi. Ana zargin Anietie Okon Effiong da laifin shigo da kilo 90 na kwayar Mkpuru Mmiri daga kasar Indiya.
An kashe shugaban ‘yan ta’adda, Abdulkarim Faca-Faca, wanda ke cikin wadanda suka kitsa harin da aka kai wa ayarin motocin shugaban kasa Buhari a Katsina...
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani na kasa, Isa Ali Ibrahim (Pantami) ya samu lambar zama ‘dan kungiyar Chartered Institute of Information Security.
Wasu yan ta da ƙayar baya da ake tsammanin mayaƙan kungiyar ta'addancin ISWAP ne sun gamu da ajalin su yayin da suka yi yunkurin kai hari garin Monguno a Borno
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA ta ce jami'anta sun samu nasarar kama wani tsohon soja da ke aikin kai wa yan bindiga kwayoyi a Sakkwato.
Wasu da ake zargin ya bindiga ne masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da Amarya da Ango biyo bayan harin da suka kai unguwar Shola dake jihar Katsinan dikko
Gwamnonin Najeriya sun lissafa wasu hanyoyi guda shida da suke ganin babban bankin Najeriya ya bi wajen lalata darajar kuɗin Najeriya a fagen canjin kuɗi a
Wata amarya da kawayenta sun sauya tunani cewa sai an yi shiga ta nuna tsaraici kafin a yi kyau, inda suka yi shiga ta kamala a yayin shagalin bikin kawar tasu.
Labarai
Samu kari