Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Kotu ta ce za ta fara gudanar da shari'ar su Nnamdi Kanu da sauran wadanda ake zargi da daukar nauyin Boko Haram a sirrance, kana ba za bari 'yan jarida su shig
Akwai jita-jitar da ke cewa, jam'iyyar APC ta kusan gagarar tsohon gwamnan jihar Legas Bola Tinubu. An ce akwai yiwuwar ya koma jam'iyyar SDP mai tasowa...
Wasu yan bindiga sun kai wani kazamin hari karamar hukumar Aguata wacce gwamnan Anambra, Farfesa Soludo, ya fito daga yankin ranar Alhamis, sun cinna wuta.
Kasar Vietnam, Sin da Najeriya ne kasashe uku a duniya dake sama wajen adadin masu cin karnuka a duniya. Wannan na kunshe cikin sabon binciken da wani mai bahas
Yan fashin daji suna can sun kai farmaki a garin Daza da ke karamar hukumar Munya a Jihar Niger. Shaidu, wanda suka tabbatarwa Daily Trust da harin sun ce mutan
Shugaba Muhammadu Buhari ya rubuta wasika ga Majalisar Dokokin Tarayya yana neman a bashi damar ya ranto kudi daga kasuwannin gida Najeriya don cike gibin da ke
Shahararren marubucin nan da ya lashe manyan kyautuka a tarihi, Farfesa Wole Soyinka, ya karyata maganar cewa ya goyi bayan takarar shugaban ƙasa, Buhari a 2015
Victor Attah wanda ya taba yin gwamna a jihar Akwa Ibom, ya je kotu ya na mai karar Ministan shari’a na tarayya, Abubakar Malami SAN kan zargin da yake yi masa.
Wasu dalilai uku na kara sanya masu kudi a duniya shiga tasku, yayin da namu na Najeriya ke kara ganin kari mai girma cikin kankanin lokaci. Ga dalilai nan.
Labarai
Samu kari