Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Wasu zuka-zakan jami'an yan sanda sun zautar da yan maza a shafukan soshiyal midiya bayan daga daga cikinsu ta wallafa kyawawan hotunansu a shafinta na TikTok.
An kama wani daliba da ya kammala karatun digiri a bangaren karatun injiniya kan satar injin mota kirar Toyota Hilux mallakar Jami'ar Calabar. Wanda aka zargin
Yayiin da rage saura ƴan watanni a fita rumfunan zabe a 2023, gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya naɗa sabbin kwamishinoni, ya tura su majalisa a tantance.
Kauran Katsina, Alhaji Nuhu Abdulkadir, ya kwanta dama. Basaraken ya rasu ne bayan gajeriyar rashin lafiya a gidansa da ke karamar hukumar Rimi a jihar Katsina.
An ga rubuce-rubuce a jikin kwalaye da alluna, inda suke bayyana irin kin amincewarsu da ta hanyar rera wakoki cikin fushi da nuna rashin amincewarsu da wannan.
Wani matashi dan Najeriya mai suna Abdul Afeez Jubril ya nuna farin cikinsa bayan al'ummar Annabi sun tattara masa kudi domin ya fara sana'ar wanki da guga.
Wata matar aure mai suna Oluwafunmilayo Fatai, ta bayyana cewa son da take yiwa mijinta ne ya sanya ta baro cikin gari ta dawo zama a unguwar 'ya'yan mal shehu.
Bayanai da aka samu a jiya na nuna cewa Gwamnatin Tarayya na shawarar haramta kungiyar ASUU idan mambobinta suka ki janyewa daga yajin aiki duk da tagomashi.
Labarin Wata kasuwa a kasar Indiya inda tuzurai ke taruwa a shekara suna sauraron matan da zasu sayesu don aure ya tayar da cece-kuce kafafen ra'ayi da zumunta
Labarai
Samu kari