Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Hukumar shige da fice ta kasa NIS ta ce nan ba da jimawa ba idan shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya amince, zata ɗauki sabbin jami'ai 5,000 don inganta aiki.
Dogarin karamar ministan babban birnin tarayya, Ramatu Tijjani Aliyu a yammacin Alhamis ya lakadi jami'an tsaro, mai daukar hoto a gidan Buhari, sakateriya APC.
Aisha Abdulrahman Bello Dambazau ta shiga daga ciki tare da angonta Aminu Tajuddeen Dantata. An daura aurensu a ranar Asabar, 20 ga watan Agusta a garin Kano.
Jami'an yan sanda sama da dubu ɗaya sun gudanar da zanga-zangar nuna fushin su kan rike musu hakkokin su na wata-wata da gwamnatin Kwara ta yi tsawon watanni.
Sabbin bidiyoyin kwalliyar autar shugaban kasa Muhammadu Buhari da uwargidansa, Aisha Muhammadu Buhari, sun matukar kayatarwa da daukar hankalin masu kallo.
Wani matashi dan Najeriya sa saka mahaifiyarsa a kwana inda ya hana ta shiga gidansa saboda yanayin shigarta na yan mata, bidiyon ya kayatar da mutane da dama.
Wasu miyagun yan bindiga sun tilasta wa mutane yin kaura daga gidajem su domin tseratar da kansu daga mummunan nufin su bayan wani harin ranar Laraba a Kebbi.
Rundunar yan sandan Najeriya a Yobe ta kama sojoji da ake zargi da hannu a kisar fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Goni Aisami wanda aka kashe ranar Ju
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a ya bada dalilin da yasa gwamnatin tarayya ba za ta iya yi wa ma'aikata karin albashi ba duk da ya kamata.
Labarai
Samu kari