Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Abuja - Kwamred Umar Farouq Lawal daga Jami'ar Bayero University BUK dake jihar Kano, Arewacin Najeriya ya zama sabon shugaban kungiyar daliban Najeriya NANS.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala AbdulKadir Mohammed, zai fuskanci akalla mutum 15 masu neman tunbukeshi daga karagar mulki a 2023 kamar yadda ya yiwa magabacinsa.
Kungiyar Asiwaju Ahmed Bola-Shettima presidential support group ta bayyana cewa idan Bola Tinubu ya zama shugaban kasa, zai baiwa Kiristoci mukamai masu tsoka.
Jam'iyyar African Democratic Congress, ADC ta dakatar da Dumeni Kachikwu, dan takarar shugaban kasarta. Hakan na zuwa ne awanni bayan da Kachikwu ya goyi bayan
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'anatti, EFCC, tun kafuwarta a 2003 karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ta kama a kal
Matashin da ya kashe iyayensa a jihar Jigawa, Mukaila Ahmadu, ya bayyana dalilin da ya ya hallaka iyayen da suka haifeshi da tabarya a karamar hukumar Gagarawa.
Kwaryar birinin Kano ta cika ta batse a ranar Juma'a yayin da 'dan sarkin Kibiya, Alhaji Umar Usman ya auri diyar Mai Martaba Sarkin Kano, Rukayya Aminu Bayero.
Dan takaran kujerar gwamnan jihar Ogun karkashin jam'iyyar Peoples Redemption Party PRP, Farfesa David Bamgbose, ya rigami gidan gaskiya. Dan takaran ya mutu
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce ta fara kama masu bara a titunan jihar, har ta yi nasarar kama mabarata 931 cikin makonni biyu. Hisbah ta koka cewa bata gari
Labarai
Samu kari