A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC tace zata daukaka kara kan hukuncin babbar kotun jihar Plateau bayan ta wanke tsohon gwamnan jihar, Jonah Jang da Yusuf Pam.
Kotu zaben majalisar dokoki dake zamanta a kotun High Court 4, Jos a ranar Juma'a ta fitittiki Musa Avia Aggah, dan majalisar wakilan tarayya na jam'iyyar PDP.
Jihar Enugu - Hukumar EFCC shiyyar Enugu ta sami nasarar kama wasu mutane arba’in da daya da take zargi da zamba ta yanar gizo a garin Awka na jihar Enugu.
Argentina - Mataimakiyar Shugaban kasar Argentina, Cristina Kirchner, ta tsallaka rijiya da baya ranar Alhamis yayinda wani yayi kokarin kasheta cikin jama'a.
'Dan takarar kujerar shugabancin kasa a APC, Bola Tinubu, ya jajanta wa Gwamna Ganduje, kan rayukansu da aka rasa a rushewar gini mai hawa uku a kasuwar Beirut.
Yanzu muke samun labari daga jaridar Punch cewa, a yau Juma'a 2 ga watan Satumba babbar kotu a jihar Filato ta sallami tsohon gwamnan jihar, Jinah Jang bayan
Jaridar Punch ruwaito cewa ’yan uwan biyu suna cikin zaman zamansu ne lokacin da suka fara kai ruwa rana saboda Peter ya ki biyan N1,500 na wuta da yake biya.
Dutse - Hukumar bada agaji ta jihar Jigawa SEMA ta bayyana cewa adadin wadanda suka rasa rayukansu sakamakon ambaliyar ruwan sama ya kai 60, rahoton TheNation.
Wasu yan bindiga sun afka wa ayarin motoccin Hajiya Zainab Lawal Gummi, kwamishinan mata da harkokin yara na jihar Zamfara da hari suka bude musu wuta a hanyar
Labarai
Samu kari