Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Dan takarar jam'iyyar PDP na mazabar Ideato a Jihar Imo, Ikenga Ugochinyere, a ranar Juma'a, ya ragargaji Shugaba Muhammadu Buhari, biyo bayan cigaba da tsare s
Kasa da sa’o’i 48 bayan Gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya sanar da cewa bankin zai sauya wasu cikin kudaden kasar,gwamnatin tarayya tace bata amince da hakan ba.
Ma'aikatar Shiga da Fice ta Kasar haddadiyar daular Larabawa watau UAE ta haramtawa 'yayan wasu kasashen Afrika shiga kasarta gaba daya, Najeriya ce ta farko.
A wani yunkuri da ta sanar matsayin mataki na yaki da ayyukan ta’addanci, boye kudade da kuma yaki da kudin jabu, CBN ya ce zai fara rarraba sabbin kudaden.
Tun da Gwamnan babban banki na CBN ya bada sanarwar zai buga sababbin kudin Naira, za a ji yadda tattalin arziki zai motsa a sanadiyyar wannan danyen mataki.
Kotun daukaka kara a ranar Juma'a ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na hana aiwatar da dokar babbar kotun tarayya ta ranar 13 ga Oktoba cewa a saki Kanu.
A ranar Lahadi, wani sabon rahoto daga ofishin jakadancin Amurka ya bayyana yadda ta bada shawarwari ga yan kasarta mazauna Najeriya su kiyayi Abuja da gaggawa.
Sarkin Kano, Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, ya nada mutum biyu a matsayin sabbin ‘yann majalisar nadin sarakuna da sarautar Sarkin Bai da Walin Kano.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasan jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP ta sanar da dakatar da yawon yakin neman zabe saboda dan takararta, Atiku.
Labarai
Samu kari