Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Hukumar yan sanda reshen jihar Abiya ta kama tsohon jami'in hukumar DSS da wasu mutane Tara da zargin fashi daga motar dakon kudi, an gano abubuwa da dama.
Bulaliyar majalisa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa yan majalisar dokokin tarayya sun dawo daga rakiyar neman a tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Wata matashiyar budurwa ta shiga halin damuwa bayan ta dauki wani hukunci a kan karan kanta. An dai haifeta a matsayin mata-maza inda ta cire al'uarar namijin.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Jalingo, jihar Taraba ta soke zaben Emmanuel Bwacha a matsayin dan takaran gwamnan jihar na jam'iyyar adawa a jiharAPC.
Basaraken masarautar Ife, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya gargaɗi gwamnatin Buhari ta gaggauta kawo karshen yajin ASUU kafin matasa su fusata.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayanganin hotunan hira da ya gudana tsakanin amarya da kawayenta su sama da 100. Ta tilasta masu biyan N5k na bikinta.
Jami'an hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA, a ranar Asabar, 17 ga Satumba sun damke fasinjoji biyu da bindigogin PAP guda 18 da harsasai 1,300 a jihar Kogi
Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi birnin New York, kasar Amruka don halartan taron gangamin majalisar dinkin duniya. Wakilin kamfanin dillancin labaran Najeriya.
Ingila - Masarauta da gwamnatin kasar Ingila ta sanar da cewa za'a yi jana'izar Sarauniyar Elizabeth II ranar Litinin 19 ga watan Satumba, 2022 a birnin Landan.
Labarai
Samu kari