An tabbatar da mutuwar jarumin masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Solomon Akiyesi bayan ya kwanta barci a Abuja, an fara tura sakon ta'aziyya ga iyalansa.
An tabbatar da mutuwar jarumin masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Solomon Akiyesi bayan ya kwanta barci a Abuja, an fara tura sakon ta'aziyya ga iyalansa.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Tsohon gwamnan bankin CBN kuma tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, ya bayyana cewa yanzu fa Najeriya bashi ake karba don biyan wani bashin da aka ci.
Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party, Senator Iyorchia Ayu, ya bayyana cewa dan takarasu Atiku Abubakar ya bashi shawarar karban bashin N1bn a.
Kotu ta hana hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta (EFCC) kwace wasu kadarori shida da aka gano suna da alaka da Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara.
Tsohon gwamnan bankin CBN kuma tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, ya bayyana rashin amincewarsa da ikirarin shan man fetur lita 66m a rana da NNPC..
A kalla mutum 33 da suka hada da mata da kananan yara ne suka mutu bayan wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji fiye da 50 ya kife a kogin Kaduna da ke jihar Neja.
Dan takaran kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party(PDP), Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana shi yan Najeriya ke bukata a 2023 ba.
Gwamnatin jihar Katsina ta soke dokar hana babura da dare a fadin jihar Katsina da ta kakaba watanni baya. Hadimin Yada Labarai na Gwamna Aminu Bello Masari.
Gwamnatin jihar Bauchi ta yafewa fursunoni 153 da suka kananan laifuka da aka jefa gdajen yari daban-daban a fadin jihar ta Arewa maso gabas. Gwamnan jihar,
Tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi kuma mataimakin shugaban hukumar bunkasa saka hannun jari na Kaduna, ya ce yana tausayin wanda zai gaji Shugaba Muhamma
Labarai
Samu kari