Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Babbar kotun jihar Bauchi ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wani matashi mai suna musa Hamza bayan ta same shi da hannu a kisan wani abokinsa.
Daruruwan matasa da mazauna garin Yelwa Labura a Bauchi, a ranar Litinin sun tare babban hanyar Bauchi-Tafawa Balewa don zanga-zanga kan sakin wani da ake zargi
Shugaban Cocin Christ Evangelical and Life Intervention, Kaduna, Fasto Yohana Buru, ya yi bayanin dalilin da ya sa yake murnar Maulidi tare da Musulmai a jihar.
Kungiyoyin yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihhar Ondo sun lashi takobin cewa zasu yi iyakan kokarin don ganin wani dan Arewa bai gaji Shugaba Buhari ba.
Wani Mutumi dan garin Ede dake jihar Osun, Kudu Maso Yammacin Najeriya ya angwance da mata yan biyu ranar guda a karshen makon da ya gabata kuma malamai suka
Wani gini dake Adeola Odeku a Victoria Island dake jihar Legas a halin yanzu yana nan yana ci da wuta. An gano cewa ya lamushe rayuwar mutane da ababen hawa.
Dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabi’u Kwankwaso ya mika ta’aziyya ga shahararren mawakin Davido da budurwarsa, Chioma Rowland kan mutuwar dansu, Ifeanyi.
Hukumar kwana-kwana ta jihar Kwara ta tabbatar da mutuwar wata matar aure sakamakon fashewar Tukunyar yayin da yake tsaka da girka wa iyalanta Abinci jiya.
Sabanin abinda ake radawa, bincike Fitch Solutions ya nuna cewa Peter Obi, dan takaran kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party LP zai sha kaye a zaben.
Labarai
Samu kari