Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Yar tsohon shugaban kasa na mulkin sojan Najeriya, Gumsu Sani Abacha ta ce cancanta ne ba maula tasa gwamna Umahi ya saka sunan mahaifinta a filin wasanni ba.
Karo na biyu a jere, shugaban babban bankin Najeriya wato CBN, Godwin Emefiele ya ki bayyana a gaban majalisar wakilai a ranar Talata, 20 ga watan Disamba.
Wani bako a wurin biki ya baiwa jama'a mamaki bayan ya kai wa amarya da ango gudumawar itace a ranar aurensu. Sun dinga dariya inda suka dauka hoto tare dashi.
'Yan cryppto a Najeriya sun girgiza bayan ganin kudaden da suka shiga asusunsu a jiya. Jama'a da dama sun bayyana halin da suka shuga bayan ganin kudaden nan.
wani bidiyo ne da wani ya wallafa a shafinsa na Facebook yake nuna yadda wasu suke cin abinci wanda suka noma da hannunsu kuma aka sarrafa shu daga doya rogo
Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, ya ba da umarnin kama wadanda suka dafa abinci mara dadi wajen wani shagali na Kirsimeti da aka shirya a makon da ya gabata.
Majalisar Dattawar Najeriya ta tabbatar da nadin Mrs Lauretta Onochie, hadimar shugaba Muhammadu Buhari, a matsayin shugaban hukumar yankin Neja-Delta, NDDC.
Hukumar hisbah ta cika hannu da wasu matasa 19 a jihar Kano a yayin da suke kokarin kulla auren jinsi daya. Cikin wadanda aka kama akwai mata 15 da maza hudu.
Hukumar tsaron cikin gida ta DSS, ta bukaci wata kotu a Abuja ta bata damar kama gwwamnann babban bankin kasa CBN, bisa wasu tuhume-tuhume da take masa kan CBN
Labarai
Samu kari