Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Dan takarar kujeran mataimakin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC ya caccaki dan takaran shugaban kasan PDP, Alhaji Atiku Abubakar.
Bayan tsawon shekaru da dama tana jiran tsammani, Allah ya albarkaci wata yar Najeriya mai suna Chinwe Mbahotu da haihuwar yan uku, maza biyu da mace daya.
Gwamna Jihar Borno, Babagana Zulum ya bayyana fargaba kan karancin kudi da fatara, idan ba a magance shi ba, na iya tilasta wasu mutanen da ke sansanin gudu
Fittacen jarumin Nollywood, Anayo Modestus, wanda aka fi sani da Kanayo. O. Kanayo, ya ce a ra'ayinsa samun katin zabe na PVC ya fi zuwa coci da masallaci. Kana
Wata matar aure ta garzaya Kotun Kostumare ta roki Mai Shari'a ya datse igiyoyin aurenta da mai gidanta saboda bai iya soyayya ba kuma baya ba ta kula wa .
Matafiya masu tarin yawa da ba a san adadinsu aka yi garkuwa da su yayin da ‘yan ta’adda suka halaka mafarauta 5 a kusa da Garun Gabas dake Rafi -jihar Neja
Za ku ji cewa Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bada sanarwar tallafin N300m na karatu ga marayun da suka rasa iyayensu a yakin Boko Haram.
Gabanin shirin gwamnatin Najeriya na sauya fasalin N200, N500 da N1000, 'yan Najeriyan da suka boye kudi sun fara ciro abin da suka boye don wata manufa dai.
Wasu ma'aurata tare da biyu daga cikin yaransu sun kwanta dama sakamakon wata gobara da ta tashi a ɗakin da suke bacci bayan dawo da wutar lantarki a Kaduna
Labarai
Samu kari