Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Cif Edwin Clark, dattijon kasa daga yankin Neja Delta, ya ce Shugaba Buhari ya saba kundin tsarin Najeriya na 1999 saboda kin mika mulki ga mataimakinsa Yemi Os
Ministan Watsa Labarai da Al'adu, Lai Mohammed, a ranar Talata, ya ce rashin isashen kudi da ake ware wa ma'aikatarsa duk shekara yana kawo cikas wurin yaki da
Dakarun sojin Najeriya sun halaka wasu mayakan ISWAP da Boko Haram sakamakon mummunan arangamar da suka yi a yankin Banki dake karamar hukumar Bama a Borno.
EFCC ta kama dan takarar kujerar dan majalisar dokokin jihar Kogi na jam’iyyar NNPP, Ismaila Atumeyi, da tsabar kudi har naira miliyan 326 da kuma dala 140,500.
A cewar wata majiyar dangi a karamar hukumar Nnewi ta Kudu a jihar Anambra, tsohon dan siyasar ya rasu ne a yau Talata 1 ga watan Nuwamba da sanyin safiya.
Malam Rabiu Ado Indabawa dattijo ne a garin Kano wanda ya kware a hada maza da mata masu neman wanda za su aura. Babu shakka ana samun dacewa idan da rabo.
Babbar kotun jihar Bauchi ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wani matashi mai suna musa Hamza bayan ta same shi da hannu a kisan wani abokinsa.
Daruruwan matasa da mazauna garin Yelwa Labura a Bauchi, a ranar Litinin sun tare babban hanyar Bauchi-Tafawa Balewa don zanga-zanga kan sakin wani da ake zargi
Shugaban Cocin Christ Evangelical and Life Intervention, Kaduna, Fasto Yohana Buru, ya yi bayanin dalilin da ya sa yake murnar Maulidi tare da Musulmai a jihar.
Labarai
Samu kari