Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Gwamnan jihar Lagas, Babajide Sanwo-Olu wanda ya kasance dan kirista ya burge yan Najeriya da dama yayin da aka gano shi yana karanta Fatiha a wani bidiyo.
Gwamnatin tarayya ta sanar da majalisar tarayya cewa tana fatan kammala ayyukan layin dogo da ake yi da basussukan da zata karbo daga China,Fotugal da Turkiyya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tuna da wadanda ambaliyar ruwa ta rutsa dasu, ya cire ton 12,000 na hatsi ya ce a rabawa irin wadannan mutane a fadin Najeriya
An kama wasu miyagun mutane dauke da makamai a Abuja a wurin hakar ma'adinai. An kama su dauke da muggan makamai da sauran kayayyakin aikata laifuka daban-daban
Wasu bayin Allah su biyu sun mutu yayin da wani abun fashewa da aka binne a karkashin kasa ya fashe ya kuma tashi da su a Karamar Hukumar Chikun, jihar Kaduna.
Buba Marwa yace manyan dillalan miyagun kwayoyi suna halaka jami’an hukumar a cikin matakin da suka dauka kan sabunta yaki da ta’ammali da miyagun kwayoyi.
Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da haramta zirga-zirga da shanu daga wasu jihohi zuwa jihar da kiwon dare saboda dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya a jih
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya yi alkawarin magance matsalar ambaliyar ruwa da ta addabi al’ummar jihar Kogi da zaran ya ci zabe.
Wani magidanci ya gamu da fushin alkali bisa laifin daba wa surukinsa kwalba yayin da aka gayyace shi a warware wata matsalar aure da ke faruwa a dangin nasu.
Labarai
Samu kari