Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun 26 da 27 ga watan Disamban 2022 a matsayin hutun kirsimeti da Boxing day, sai kuma ranar 2 ga watan Janairu sabon shekara
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Ihiala jihar Anambra, sun kona gidan mataimakin kakakin majalisa da sarakunan gargajiya a yankin.
Hukumar DSS ta bayyana cewa, ta kama wadanda ke kitsa hanyoyin da ake kai hare-hare kan hedkwatar hukumar INEC, ta zabe mai zaman kanta a jihar Imo a Kudu.
Jami’an hukumar EFCC sun kai samame gidajen mai a garin Kaduna inda suka dinga tirsasa siyar da duk lita daya N185 tare da hana siyar da man fetur din a jarka.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom ya raba wa jami'an tsaron da gwamnatinsa ta kafa kayan aiki domin su fara yakar maharan da suka addabi al'umma a jihar.
Ba za ta yiwu a amince da kundin kasafin kudin Najeriya na 2023 ba. Shugaban Majalisar ya ce ba za ta yiwu a kammala aiki a kan kundin kasafin kudin 2023 ba.
Wata kotu da ke zamanta a Maiduguri ta yanke wa Aisha Wakil wacce aka fi sani da Mama Boko Haram daurin shekaru goma a gidan yaran hali saboda laifin damfara.
Yanzu muke samun labarin yadda wata mota kwantena ta danne motoci da yawa a jihar Legas, ana fargabar jama'a da yawa sun jikkata. Wani direban mota ya rasu.
Wata budurwa mai suna Fatima ta fitar da hirarsu da saurayi da ta aura. Ya fara da yi mata barka da Sallah ne watanni bakwai da suka gabata, yanzu sun amarce.
Labarai
Samu kari