Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Ana saura watanni takwas karewar wa'adin mulkinsa matsayin gwamna, NyesomEzenwo Wike na Rivers ya yi manyan nade-nade na dubunnan mutane lokaci guda daya kacal.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya fara rantsar da hadiman siyasa na musamman guda dubu dari da ya nada a jiharsa yayinda ake shirye-shiryen zaben 2023.
Kimanin wata guda bayan tabbatar da su da majalisar dattawan Najeriya tayi, shugaban hukumar INEC ya ranstar da sabbin kwamishanoni a hukumar mutum 19 yau.
Sarkin garin Tungbo da ke Karamar Hukumar Sagbama ta Jihar Bayelsa, Amos Poubinafa, yanzu haka ya koma kwana a cikin motarsa sakamakon ambaliyar ruwa a jihar.
Wasu bayanai sun nuna cewa mutane na tsaka da saye da sayarwa a kasuwar Gidan Guga ba zato yan bindiga suka shigo suka bude musu wuta, da yawa sun jikkata.
Hukumar kwana-kwana ta jihar Kano ta bayyana cewa mutane 15 ne suka rasa rayukansu yayin da miliyoyin naira suka salwanta saboda tashin gobara a watan Oktoba.
Jam'iyya mai gwamnati All Progressives Congress APC ta fitar da jadawalin yakin neman zabenta na tafiye-tafiye daga Nuwamba zuwa watan Febrairu da za'ayi zabe.
Wata uwar yara huɗu, Kafayat Yusuf ta roki Kotun Shari'a dake zama a magajin Gari Kaduna ta raba aurenta sakamakom mijinya ya daina kula da ita tawon watanni.
Da yiwuwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP za ta shiga zaben gwamnan jihar Ogun ba tare da dan takara ba saboda rikicin da ya barke cikinta.
Labarai
Samu kari