Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
A yau ne Shugaban Najeriya watau Muhammadu Buhari ya amince da nadin Malam Shekarau Dauda Omar da Mabel Ndagi a matsayin manyan Darektoci a bankin BOI na kasa.
Shugaban kungiyar gwagwarmaya ta Yarabawa na duniya, Farfesa Akintoye, yayi ba murabus. Ya umarci mataimakinsa da ya karba ragamar kungiyar saboda tsufansa.
A jiya, Kwamishinan zabe na Imo, Farfesa Sylvia Uchenna Agu ya sanar da cewa an kawo masu hari. An kai wa Ofishin INEC hari a karo na 4 cikin kwana 20 a jihar.
Tsohon shugaban majalissar dattijai ta kasa Abubakar Bukulo Saraki yayi kira da jami'an tsaronn kasar nan suyi baya-baya da aikin 'yan siyasa wajen aiyukansu
gwamnatin tarayyya tace ba abinda zata ce game da gwamnann babban bankin kasa kan rikicin da ya dabaibayeshi illa ta zuba ido ta ga abinda kotu zata zartar
Ministan labarai da al'adu Alhaji Lai muhammad yace gwamnati ta damu mutuka, kuma tayi nadamar abinda ta aikata a jihar Zamfara, kan rasa rayukan fararen hula
A wani sabon rahoto na musamman da aka fitar, masanan Bankin Duniya sun ce canjin takardun kudi da babban bankin Najeriya ya yi, zai fi tasiri ne a kan talaka.
A jiya aka fahimci Shugaban kasa zai ci bashin N800bn duk da ana bin Najeriya bashin N22.57tn a gida. Za a karbo sabon bashin ne saboda ambaliyar ruwan sama.
Babban bankin Najeriya ya bayyana kara adadin kudaden da 'yan Najeriya za su iya cirewa duk mako daga N120,000 zuwa N500,000, sabanin yadda ya fada a baya.
Labarai
Samu kari