Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Rahoton dake shigo mana da safiyar Talatan nan sun nuna cewa wata quta da tashi sakamakon motsin wutar lantarki ta yi ɓarna a Plazar 'yan sanda a Nasarawa.
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Sababbin salon da sojoji da sauran dakaru suka dauka yana taimakawa. Janar Babagana Monguno wanda shi ne Mai bada shawara a kan sha’anin tsaro ya fadi haka
Wata kotun yanki a Jos ta daure wani mai gadi bisa zargin ya sharbi barci yayin da yake bakin aiki, kuma hakan ya kai ga sace wasu kayayyaki masu daraja a gida.
Yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana kan sauya kudin Najeriya, CBN ya ce babu adadin da aka kayyade na kudin da 'yan kasar za su iya ajiyewa a banki ba tukuna.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Mambobin majalisar zartarwa ta kungiyar malaman jami’o’i masu koyarwa, ASUU,ta shiga ganawar gaggawa Saboda biyan albashin rabin wata da gwamnatin tarayya tayi.
Sojojin Najeriya su yi nasarar hallaka kasurgumin dan bindigan da ya addabi yankun jihar Zamafa. An kuma kwato wasu makamai da kayayyaki masu daraja sosai.
Gwamnatin tarayyan Najeriya tace nan ba da jimawa ba a cikin watannan zata dawo da harkokin sufurin jiragen ƙasa a kan layin dogon Kaduna zuwa Birnin Abuja.
Labarai
Samu kari