Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wata makarantar tsangaya a jihar Kano ta shiga jimami yayin da wata goba ta kama, ta yi kaca-kaca da dakuna 14 na dalibai. Gwamnati ta kawo tallafi rage radadi.
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA ta damke wasu ‘yan kasuwar Fakistan a filin jiragen sama na Murtala Muhammad a Legas da 8kg na hodar iblis.
Manyan ‘yan majalisar Shura na kungiyar ISWAP,Ali Kwaya da Bukar Mainoka tare da wasu ‘yan ta’addan sun mutu sakamakon bama-bamai da sojin sama suka Harba musu.
An fara biyan kishiyar ASUU albashinsu, gwamnatin tarayya ba za ta biya ‘yan kungiyar ASUU ba saboda akwai dokar da tace babu albashi ga wanda bai yi aikinsa ba
Gwamnatin jihar Kano ta yi watsi da rahoton da ke ikirarin cewa Ganduje na cikin gwamnoni uku da EFCC ke sanyawa idanu saboda zargin boye kudade a gidajensu.
Wasu tsagerun 'yan fashin jeji sun yi garkuwa da matar aure mai ɗauke da juna biyu da ɗiyarta matashiya a kauyen Akilibudake kan babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja
Mummunan hatsarin mota ya afku a kauyen Isma da ke babban titin Bauchi zuwa Jos a ranar Asabar, 5 ga watan Nuwamba inda ya yi sanadiyar rasa rayukan mutum 5.
Sunday Remijius, wanda yanzu ya koma Abubakar, ya fito daga karamar hukumar Udenu ta jihar Enugu, kudu maso gabashin Najeriya. A wannan hira da yayi da DailyTru
Gwamnati ta jero wasu sharuda 8 game da sababbin kudin da za a buga. Ministar Tattalin Arziki Tayi Karin Bayanin cigaban da CBN zai kawo a shekara mai zuwa.
Labarai
Samu kari