Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Benue, Farfesa David Salifu, ya rasu bayan harbin bindiga da ya samu a wani hari da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai.
Za a sha shagali tare da bidiri inda garin Kano zai dauka baki don shaidar daurin auren Yarima Sanusi Aminu Bayero da Gimbiya Ummi Nasir Bayero babu dadewa.
Da alamun mutane sun gano yadda ake amfani da kwantenonin tashar ruwa wajen ginin gida da ofishohi. Gwamnatin kasar Sin tuni ta yi amfani da wannan fasaha.
Yayinda ake saura yan kwanaki karewar shekarar 2022, mun tattaro muku gunguma-gunguman barayin da aka had abaki da su aka cuci al'ummar Najeriyata hanyoyin daba
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ba zai yi kewar shugabancin Najeriya ba sosai saboda kushe shi da ’yan kasar ke yi duk kokarinsa na inganta ta.
Gwamnatin gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ta rufe Masallatai tare da kwashe littafan Sheikh AbdulJabbar Nasiru Kabara bisa umurnin kotun shari'a.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo a ranar Juma’a, 23 ga watan Disamba ya bayyana abunda Shugaba Buhari ya ce game da jita-jitan cewa yana shirin kara aure.
Wani ‘Danuwan Abduljabbar Kabara, Askia Kabara ya ba shi kariya, bai goyon bayan a kashe sa. Wannan Bawan Allah kani ne ga Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa cutar sikila ne ta yi sanadin rasuwar yayan sa biyu da tsohuwar matarsa marigayiya Safinatu ta haifa masa kafin ya auri Aisha
A karon farko tun 2018, wannan shekarar ne Buhari ya samu damar yin martani da ce masa da ake wai shi ne Jubril na Sudan, kuma ya mutu an sauya shi ne akwai.
Labarai
Samu kari