Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Yan sanda sun kama wasu masu damfara ta yanar gizo wato yan yahoo da suka yi garkuwa da abokin aikinsu kan zarginsa da rashin basu kasonsu cikin N22m na zamba.
Mallam Yusuf Adepoju, shugaban kungiyar Musulunci na ACADIP, ya yarda da bukaci Fasto E.A Adeboye na cocin RCCG na yin wa’azi a Masallaci bisa sharadi guda.
Sojojin Najeriya sun yi luguden wuta kan wani sansanin da 'yan Boko Haram suka fake, suke cin karensu babu babbaka. An hallaka 'yan ta'adda masu yawan gaske.
Wani labari mara dadi ya fito daga jihar Oyo, inda wani alhaji ya mutu a layin gidan mai. AN tattaro cewa, ba a san ya mutu ba sai da aka zo jan layi a gidan.
Jama'a a kafar sada zumunta sun shiga mamakin yadda Naira ta sauya kala bayan da aka manta aka wanke kudin a cikin aljihu suka koma farar takarda kal kawai.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da limami, basarake da dab baransa a jihar Katsina. An ce suna kan hanyarsu ta zuwa taron APC ne a yankin jihar, inji majiya.
Kyakkyawar budurwa da ta shiga aikin soja ta saki hotunanta don nunawa mutane yadda atisayen sojoji ya sauya mata kamanni. Ta yi kamar namiji a cikin inifam.
Kowane mai rai watarana zai dandani mutuwa, Allah ya yi wa shugaban jami'ar Achievers, Farfesa Samuel Aje rasuwa bayan ya tafi hutun bikin kirsimeti Legas.
Foluke Abosede Ntukdem, tsohuwar sarauniyar kyau ta Najeriya ta riga mu gidan gaskiya. Ta rasu a gidanta Legas a cikin barcinta kamar yadda danta ya tabbatar.
Labarai
Samu kari