Isra'ila ta kashe shugaban leken asirin Iran, Majid Khademi, a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026, a wani mataki na kakkabe shugabannin rundunar IRGC a kasar Iran yau.
Isra'ila ta kashe shugaban leken asirin Iran, Majid Khademi, a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026, a wani mataki na kakkabe shugabannin rundunar IRGC a kasar Iran yau.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi wa wata budurwar da aka kashe a Maiguguri adalci bayan kashe ta tana shirin zuwa aure.
Tsohon wazirin masarautar Bauchi, Alhaji Bello Kirfi ya shigar da karar gwamnatin jihar Bauchi kotu kan cireshi da akayi daga kujerarsa bisa rasshin biyayya.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun gamu da matsala yayin da 'yan banga suka kwamushe su a wani yankin jihar Bauchi. An bayyana yadda lamarin ya faru da kuma mataki.
Yan sanda a jihar Plateau sun kama wani fasto mai suna Albarka Sukuya kan garkuwa da kansa har sau biyu yana kuma karbar kudin fansa daga mabiyansa a cocin ECWA
Hukumar yan sanda reshen jihar Zamfara ta sanar da wata gagarumar nasara da dakarunta suka samu sun cika hannu da wasu masu safarar makamai ga yan bindiga.
Instablog9ja ne suka rawaito yadda wata mata ta kashe kishiyarta ta hanya cinna mata wuta, wanda yasa ta kone kurumus. matar ta gudu kuma yan sanda namanta
Likitoci masu shirin kwarewa a asibiti wanda ake kira da NARD, ce zata shiga yajin aikin sabida yadda ta kira gwamnatin tarayya da yin shagulatun bangaro dasu
Kasar Burtaniya ta gayyaci Atiku domin ganawa dashi kan wasu batutuwa gabanin zaben 2023. An bayyana gaskiyar abin da yasa suka gayyace shi da tattaunawarsu.
Wasu 'yan Najeriya sun shiga mamaki yayin da wani ya bayyana adadin kudaden da ya kashe a shiga jami'a da kuma shiga ajin JSS1 a shekarun da suka gabata baya.
Muhammadu Buhari ya sake nada Bakatsine na 2 a kujerar Gwamnati mai tsoka a kwana daya. Hakan na zuwa ne bayan Lawan Sani Stores ya samu mukami a majalisar FIRS
Labarai
Samu kari