Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
'Yan bindiga sun kai wani hari a wani ofishin ƴan sanda a jihar Abia, inda suka yi awon gaba da makamai, bayan sun fatattaki jami'an dake bakin aiki a lokacin.
Oba Adeyeye Ogunwasi, Ooni na Ife ya yi kira ga yan kasa su zauna lafiya sannan ya bukaci ma'aikatan zabe su binciko yadda za a gyara zaben a maimakon soke shi.
Kotun majistare a jihar Kano ta tasa keyar Ado Doguwa zuwa magarkama bisa zargin ya kitsa kashe kashe a jihar Kano a lokacin zabrn 023 da ya gabata; Asabar.
Wata kungiyar hadin kan yan arewa, ANA, ta ja kunnen tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo kan cewa a soke zaben shugaban kasa na 25 ga Fabrairun 2023.
Mummunan gobara ta tashi a kasuwar Kurmi da ke birnin Kano a ranar Laraba 1 ga watan Maris inda kimanin shaguna 80 suka kone kuma aka tafka asarar miliyoyi.
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya ta mika takardun shaidan cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a kasar a karshen makon jiya a Abuja.
Gwamnan jihar Yobe ya bayyana jin dadinsa da yadda 'yan Najeriya suka yiwa Bola Ahmad Tinubu ruwan kuri'u a zaben bana. Ya ce sun yi shawari mai kyau a bana.
Zaɓukan 2023: Baiyi Wata-Wata Ba Tinubu ya Aikawa Atiku da Obi Ƙwaƙwƙwaran Saƙo Bayan INEC Ta Ayyana Shi a Matsayin Wanda Yayi Nasara A Zaben Da Aka Kammala
Wata kotun shari'ar musulunci a jihar Kano, ta tura wani matashi gidam gyaran hali bisa satar fankokin wata makaranta. Kotun ta kuma ce ayi masa bulalai 30.
Labarai
Samu kari