Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Ma'iakatan harkokin kasashen waje na Amurka ta bakin kakakinta Ned Price ta taya Bola Tinubu na jam'iyyar APC murnar cin zaben, ta kuma yi kira a zauna lafiya.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin Najeriya zagon ƙasa ta gurfanar da ɗan takarar Majalisar Dattawa na Kano ta Tsakiya na APC, Alhaji A.A Zaura a kotu.
Sanata Ali Ndume ya taya zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima murnar lashe zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana kadan daga abin da ya gani bayan da aka sanar da Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na bana a Najeriya.
'Yan bindiga sun kai wani hari a wani ofishin ƴan sanda a jihar Abia, inda suka yi awon gaba da makamai, bayan sun fatattaki jami'an dake bakin aiki a lokacin.
Oba Adeyeye Ogunwasi, Ooni na Ife ya yi kira ga yan kasa su zauna lafiya sannan ya bukaci ma'aikatan zabe su binciko yadda za a gyara zaben a maimakon soke shi.
Kotun majistare a jihar Kano ta tasa keyar Ado Doguwa zuwa magarkama bisa zargin ya kitsa kashe kashe a jihar Kano a lokacin zabrn 023 da ya gabata; Asabar.
Wata kungiyar hadin kan yan arewa, ANA, ta ja kunnen tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo kan cewa a soke zaben shugaban kasa na 25 ga Fabrairun 2023.
Mummunan gobara ta tashi a kasuwar Kurmi da ke birnin Kano a ranar Laraba 1 ga watan Maris inda kimanin shaguna 80 suka kone kuma aka tafka asarar miliyoyi.
Labarai
Samu kari