Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
An roki AGF, Abubakar Malami ya gargadi Gwamnatin tarayya a kan Godwin Emefiele a wata wasikar Kayode, Maduabuchi, Ozoani, Nurudeen, Mohammed, da kuma Obegolu.
Yanzu muke samun labarin cewa, hukumar DSS ta ce bata kama gwamnan babban bankin Najeriya ba kamar yadda rahotanni a baya suka bayyana a kafafen labaran gida.
Gwamnan babban bankin Najeriya da ake ta kace-nace a kansa a makonnkn nan, Godwin Emefiele, ya koma ofishinsa yau Litinin bayan gama hutun shekara a kasar waje.
Rundunar yan sandan Kano ta tabbatar da kama wasu mutane biyu bisa zarginsu da yi wa idon wata amarya lahani ana tsaka da bikinta. Za a gurfanar da su a kotu.
A kasashen turai, an ce malaman makaranta za su hsiga yajin aiki saboda an gagara kara musu albashi duk kuwa da cewa kasashen biyu suna da kudin da ake bukata.
Bayan shafe watanni da dama 'yan Najeriya na fama da tashin farashin kayayyaki, an ce kayayyaki sun yi sauki a kasuwanni a cikkin watan Disamban da ya gabata.
Jami'an NSCDC na reshen jihar Zamfara sun kama wani matashi mai suna Mustapha wanda ke sana'ar POS kan zargin harkar kudi da 'yan ta'addan da ke yankin Gummi.
Hukumar DSS ta yi mamaya a ofishin gwamnan CBN bisa zarginsa da aikata babban laifin daukar nauyin ta'adda a kasar nan. A baya sun nemi a basu damar kama shi.
Wani mai sana'ar wanke-wanke ya bayyana kadand aga tagomashin da yake samu a kasar waje, ya ce akalla N1m yake samu a duk wata daya idan ya yi aikin da yake.
Labarai
Samu kari