Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Tsagerun yan bindiga sun kashe mutum shida sannan sun yi garkuwa da wasu mutane 50 a harin da suka kai kananan hukumomin Rafi da Wushishi da ke jihar Neja.
Yadda Drama Take Wakana Tsakanin Hukumar Hisban Jihar Kano Da Matasa Yan Bana Bakwai Masu Yin Video Suna Wallafawa a Sahar Tiktok Da Ake Kira Da Yan TikTok
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce, dole za a sake yin zabe a wasu mazabun sanata guda 8 da tace an samu matsala a zaben ranar Asabar 25 ga watan Faburairu.
Hukuma gudanar da zaben kasa mai zaman kanta ta bayyana yadda jam'iyyun siyasa takwas a Najeriya sun raba kujerun yan majalisun wakilai da dattawan tarayya.
Duk da umurnin da kotun kolin Najeriya ta bada na cigaba da amfani da tsaffin takardun naira, yan kasuwa, direbobi da sauransu na cigaba da kin karbar kudin.
An gurfanar da wani ma'aikacin kamfani a gaban kotu bisa zargin aikata laifin satar kuɗin kamfani. Ma'aikacin dai ana tuhumar sa da yin sama da faɗi da miliyoyi
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA), ta gurfanar da wani soja a gaban kotu bisa tuhumar safarar haramtattun miyagun ƙwayoyi a jihar Legas.
Babban bankin Najeriya ya bayyana cewa, ba da yawunsa ake ci gaba da ba da tsoffin kudi ba a kasa, kamar yadda ake gani a halin yanzu a wasu bankunan kasar.
Jama'ar kafar sada zumunta sun shiga mamaki yayin da suka ga wani mutumin da ya kama kifi, kana ya tattara shi ya maidashi ruwa saboda tausayinsa da ya ji.
Labarai
Samu kari