Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Wani ‘Dan Majalisar Dattawa ya ce bai taba sa ido kan sababbin Nairori ba, Sanata Muhammad Ali Ndume ya ga sabuwar N1000 ne sau daya, kuma tun a shekarar bara.
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da kokawa game da yadda sabbin kudi ke gogewa ko kuma zama wani launi bayan taba ruwa, an gano yadda kudaden ke da wtaa illar.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmoud Gumi ya bayyana cewa sabanin yadda mutane da dama suke tunani cewa shugaba Buhari na baiwa Fulani kariya, kashesu kawai yake yi.
Mambobin kungiyar gwamnonin Najeriya karkashin jagorancin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, sun bukaci gwamnan CBN ya ji tausayin talakawan kasar.
Wani bidiyo da ke yawo a shafukan soshiyal midiya ya nuno damin kudade da kayayyakin wasa iri-iri da wata uwa ta gano a cikin jakunkunan makarantar yaranta.
Gwamnan babban bankin CBN ya bayyana cewa har cikin dajin sambisa sun tura jami'an bankin don taimakawa mutane wajen canza tsaffin kudadensu zuwa sababbi..
Wani jami’in dan sanda mai halin kirki ya sha ruwan yabo a soshiyal midiya bayan ya nuna karamci a kan wani yaro mai lalurar tabin hankali. Ya nuna masa kauna.
Bayan da suka kwabza wata fada mai tsanani, wasu tsagerun 'yan Boko Haram sun mika wuta ga rundunar sojin Najeriya, inda suka zo tare da iyalansu masu yawa.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuna wasu ma’aurata, bakar fata da bature da suka shafe shekaru 45 da aure. Sun karfafawa mutane da dama gwiwa.
Labarai
Samu kari