Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Gwamna Ganduje ya nemi yafiya daga mutanen jihar Kano a yayinda ya rage saura yan kwanaki wa'adin mulkinsa tazo karshe, yace ya yafe wa duk wanda suka bata masa
Gwamnan jihar Adamawa ya yi magana, ya ce ya kamata shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kawo dauki game da halin da ake ciki na rikici bayan zaben gwamna Adamawa.
A rahoton da muke samu, an bayyana adadin wadanda suka yi nasara a zaben da aka gudanar a jiya Asabar a Najeriya. An bayyana adadin wadanda suka yi nasara.
Rahoto ya bayyana cewa, dan takarar majalisar wakilai a Sokotoya lashe zabe a karo na biyu bayan da aka tsige shi a 2019, inda Kokani Bala Kebbe ya lashe zaben.
A sakamakon zaben da muke samu daga jihar Kano, Ado Doguwa ya samu nasara, inda ya lallasa yaron dan takarar shugaban kasa na NNPP, Kwankwaso a cikon zaben.
Labarin da muke samu daga jihar Sokoto ya bayyana cewa, Aliyu Magatakarda Wamako ya sake lashe zaben sanata da aka yi a jihar ta Sokoto, an dage zaben a baya.
Ya zuwa yanzu, sakamakon zaben jihar Kano da aka gudanar a yau Asabar ya fara fitowa, alamu sun fara nuna wanda zai lashe zaben ba tare da wata hamayya ba.
Siyasa musamman a arewa harka ce ta maza suka fi yinta amma duk da haka an samu wasu fitattun mata da suka shiga harkar siyasar kuma suka taka muhimmin rawa.
Sa'akaruyi na masarautar Karu a Abuja Municipal (AMAC), Cif Emmanuel Kyauta Yepwi, ya kwanta dama. Sarkin ya rasu ne a wani asibiti mai zaman kanta a jihar Kano
Labarai
Samu kari