Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta taya daukacin Musulmai murnar zagayowar bikin babbar sallah, kungiyar ta bukaci addu'o'i don samun zaman lafiya a kasar.
Yayin da farashin dabbobi a kasuwanni ke kara tashi 'yan Najeriya sun koka kan yadda abin zai kasance, sai dai sunce ba abinda zai hana su bikin sallah a bana.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida Najeriya bayan shafe kwanaki a kasashen faransa da Landan, ya sauka a jihar Legas domin yin Sallah a gida
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya ƙara kwanakin hutun babbar Sallah jar zuwa ranar Juma'a. Gwamna Namadi ya ƙara wa'adin kwana ɗaya kan wanda FG ta bayar.
Gwamnan jihar Neja, Muhammad Umar Bago, ya kubutar da wasu yan gidan yari 80 bayan ya biya naira miliyan N20m a matsayin kuɗin tara, ya roki su canja halayensu.
Wani malamin addini Musulunci a jihar Kwara ya gargadi Musulmi kan runtumo bashin dabba a lokacin sallah don yin layya, ya ce hakan ba dole ba ne a addini.
Jami'ar BUK ta sanar da karin kudin karatu ga masu yin digiri da digirgir, an fahimci cewa kudin rajista, kama hayan daki da karbar satifiket duk sun tashi
Rundunar sojin sama (NAF) ta kai harin luguden wuta kan maɓoyar 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno ranar Litinin, 26 ga watan Yuni, 2023, sun sheke da yawa.
Iyayen wata matashiya mai suna Aishatu Dauda sun mika ta ga jami'an 'yan sanda bisa zargin jefar da 'yarta da ta a farkon watan Yuni da muke ciki a jihar Gombe.
Labarai
Samu kari