Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Wasu mutum 3 sun shiga hannun jami'an ƴan sanda a jihar Kano, bisa zargin tilast wani almajiri cin bahaya ana azumi. Sun zargi almajirin ne da yi musu bahaya.
Jihohin Arewacin Najeriya da dama ka iya fuskantar matsalar ƙarancin ruwan sama a daminar bana ta wannan shekarar. Kaduna, Yobe na daga cikin jerin jihohin.
Rundunar sojin Najeriya da haɗin guiwar yan bangan yanki sun nuna wa yan bindiga yadda ake yaƙi a fagen fama, sun dakile harin da aka kai kauyuka biyu a Zamfara
Bankunan kasuwanci sun ci yo bashin biliyoyin kuɗi daga wajen babban bankin Najeriya (CBN). Bankunan suna ci yo bashin ne don cike giɓin kuɗin da suke da shi.
A ranar Alhamis, 13 ga watan Afrilu, rundunar yan sandan Najeriya ta sallami jami’anta uku da ke ba shahararren mawakin siyasa, Daura Adamu Kahutu Rarara tsaro.
Wata dalibar Kwalejin Ilimi ta Kwara, Amina Tajudeen, ta yanke jiki ta rasu a cikin aji. Lamarin ya faru ne ana kwana guda kafin bikin rantsar da sabbin dalibai
Wani magidanci mai auren mata 5 ya gurfana a gaban kotun shari'ar musulunci a jihar Kaduna. Magidancin ya ce rashin sani ne ya sanya shi aikata wannan aika-aika
Shugaba Buhari ya yi aikin Umrah cike da matakan tsaro, bayan ya isa masallacin Harami da ke garin Makkah, kasar Saudiyya a ranar Laraba, 12 ga watan Afrilu.
Jam'iyyar Labour Party ta yi ikirarin cewa gwamnatin Burtaniya ta nemi afuwar Peter Obi kan abinda ya faru hara ta tsare shi bisa zargin Basaja kwanakin baya.
Labarai
Samu kari