Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
An yi karar wani Oladepo Ogunlade, dattijo dan shekara 100 da Musiliyu Ogundiran dan shekara 61 a kotu kan zarginsu da kwace fili mallakar wani Musliu Lawani.
Wata matashiyar budurwa ta bayyana irin gwagwarmayar da ta sha kafin ta kammala karatunta na digiri, ciki harda mutuwar aurenta da kuma yajin aiki sau biyu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar wata ɗalibar jami'ar jihar Yobe (YSU) mai suna Maryam Lawan Goroma, bayan ta kammala rubuta jarabawa. Har an yi jana'izar ta.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin, 1 ga watan Mayu, a matsayin hutu domin raya ranar ma’aikata na wannan shekarar, minista Rauf Aregbesola ya tabbatar.
Bola Tinubu, zababben shugaban kasa na iya ba yan Najeriya mamaki ta hanyar ayyana dan uwansa, tsohon gwamna Gboyega Oyetola a matsayin shugaban ma’aikatansa.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda a jihar Katsina sun halaka miyagun ƴan ta'adda mutum biyu. Ƴan sandan sun kuma kwato muggan makamai a hannun ƴan ta'addan.
Rahoton da muke samu daga jihar Bauchi ya bayyana cewa, wasu mutum 14 sun mutu a wani hadarin mota yayin da wasu biyar suka samu munanan raunuka a hadarin.
Jami'an rundunar Hisbah ta jihar Kebhi da ke arewa maso yammacin Najeriya sun damke wasu yara matasa maza da mata 12 suna aikata laifukan rashin kunya a Otal.
Kwamishiniyar hukumar ƙidaya ta ƙasa (NPC), da aka sace a jihar Rivers, ta tsira daga hannun ƴan bindiga. Kwamishiniyar ta Bayelsa ta kwashe kwana biyar a tsare
Labarai
Samu kari