Musa Mai Sana’a ya sha da kyar daga fusatattun matasa a Katsina yayin da yake tallata Tinubu, Solomon Dalung ya yi kira ga siyasa ba tare da tashin hankali ba.
Musa Mai Sana’a ya sha da kyar daga fusatattun matasa a Katsina yayin da yake tallata Tinubu, Solomon Dalung ya yi kira ga siyasa ba tare da tashin hankali ba.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Yan sanda na farautar wani mutum da ya yi ikirarin cewa shi ma'aikacin gidan sarautar Abu Dhabi ne bayan ya shafe watanni 4 a wani otel ba tare da ya biya ba.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya wacce ta bata lokaci wajen amsa tayin soyayyar wani saurayi ta sha mamaki lokacin da ya fara soyayya da wata a layinsu.
Wani mutumi mai suna Joel Julien ya shiga hannun jami'an tsaro bisa tuhumar kashe miliyan N750 daga cikin biliyan N24 da banki ya tura asusunsa bis kuskure.
Mai fashin baki akan harkar tsaro, Bulama Bukarti ya soki shawarar da tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Yerima ya bayar akan sulhu da 'yan bindiga a kasar.
Wani dalibin jami'ar Umaru Musa Yar'adua da ke Katsina mai suna Sani Usman, ya bayyana dalilin da yasa ya kama sana'ar wankin mota. Dalibin ya bayyana cewa.
Kungiyar masu yin biredi a Najeriya (PBAN) ta sanar da shirinta na kara farashin biredi a kasar saboda cire tallafin mai da aka yi wanda ya taba harkokin su.
Wasu mutanen jihar Kano sun gudanar da taron addu'o'i da tunawa da marigayi Dan Masanin Kano, Alhaji Dr. Yusuf Maitama Sule bayan shekaru shida da rasuwarsa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wato gida-gida, ya bayar da kyautar kudi naira miliyan 65 domin a rabawa alhazan jihar 6,179 a matsayin barka da Sallah.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radɗa, ya bai wa alhazan jihar Katsina tallafin riyal 300 kowanensu kwatankwacin naira miliyan N278m a ƙasar Saudiyya.
Labarai
Samu kari