Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Wata babbar kotun jihar Kano ta amince da bukatar wani tsohon alkalin majistare na neman a tilastawa Atoni Janar na jihar gurfanar da Doguwa kan zargin kisa.
Wata babbar kotun tarayya a birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da buƙatar neman belin da Tukur Mamu, ya ke yi a gabanta. Kotun ta ce bai cancanci beli ba..
Majalisar tattalin arziƙi a Najeriya karkashin mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ta canja shirin cire tallafin Man fetur a karshen mulkin Buhari.
Wasu tssgerun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun yi ajalin shugaban al'umma yana tsaka da jawabi a wani ɗakin taro a jihar Imo da ke kudu maso gabas.
Wani bidiyo da ke nuna matashiya tana tafiya a kan kwai ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Mutane da dama sun fusata bayan wasu cikin kwayayen sun fashe.
Hadimin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, Femi Adesina, ya bayyana cewa ba da yawun shugaban ƙasa Buhari, aka yi wa ƴan Najeriya wasu alƙawuran ba a 2015...
Wata daliba 'yar Najeriya ta fadi jarrabawa bayan da ta yi amfani da manhajar AI ta ChatGPT. Malamin ya yi maki mai daukar hankali game da hakan a takardar.
Wasu tsagerun 'yan bindigan jeji sun shiga har cikin gida sun yi awon gaba da Dagacin kasuwar Daji a jihar Zamfara, Ibrahim Sarkin Fada, da safe ranar Alhamis.
Bayan taron FEC, Ministan labarai, Lai Mohammed ya ce ‘yan kwangilan da ke titin Legas-Ibadan da na Kano-Zaria da Zaria-Kaduna sun kusa gama aikinsu a Najeriya.
Labarai
Samu kari