Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
A labarin da muka samu ya bayyana 'yan sanda suka kama mutum bakwai da ake zargin sun kashe wani basarake a jihar Ebonyi bayan zaben shugaban kasa da aka yi.
Ƴan bindiga sun je har gida sun sace sakataren jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a ƙaramar hukumar Ikwerre ta jihar Rivers ana dab da zaɓen gwamna.
Masu neman aiki sun yi masa gayya a tashin farko, shafin NDLEA ya birkice. NDLEA mai yaki da safarar miyagun kwayoyi ta ce yanzu an shawo kan wannan matsala.
Wata uwa yar Najeriya ta tsinewa diyarta wacce ta amarce ba tare da ta fada mata ko ta gayyace ta ba, ta ce diyar tata za ta dandana kudarta kan abun da ta yi.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta tozarta saurayinta a bainar jama’a bayan ta zarge shi da cin amanarta da wata. Ta karbe waya da abun da ta siya mai.
Gwamnatin jihar Kaduna a ƙarƙashin gwamna Nasir Ahmed El-Rufai, ta ware miliyoyin kudi domin biyan hakkokin ƴan fansho da gratuti a jihar, ana dab da zabe.
Idan ajali ya yi kira dole a tafi, Allah ya yi wa wata ma'aikaciyar asibiti rasuwa awanni bayan da zo wurin aiki a Gusau, babban birnin jihar Zamfara yau .
Gwamnatin tarayya, a karshe ta tsayar da lokacin fara aikin kidaya yan kasar. Lai Mohammed, Ministan Labarai ne ya sanar da cewa a watan Mayu za a yi kidayan.
Waau bayanai da suka fito daga yankin kananan hukumomi biyu a jihar Neja sun nuna cewa yan ta'adda sun ci karensu babu babbaka a wasu kauyuka ranar Talata.
Labarai
Samu kari