Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Wata budurwa mai suna maryam ta wallafa bidiyon zankada-zankaɗan yan mata kawayenta na makaranta a shafin TikTik, da yawan mutane sun yi sharhi da fatan alheri.
Kamfanin Twitter ya yi barazanar maka mai kamfanin Meta, Mark Zuckerberg a kotu bisa zargin satar bayanai na kamfanin ba tare da izini ba, Meta ya musa zargin.
Da Gwamnan jihar Sokoto watau Ahmad Aliyu ya shigo ofis a jiya, bai samu kowa ba sai ma’aikata 3, nan-take ya ce a rufe kofar shigowa, aka bar jami'ai a waje.
Tsohon Gwamna Gbenga Daniel ya bukaci a tsaida fansho da alawus dinsa da yazama Sanata. Daniel ya yi Gwamna tsakanin 2003 da 2011, ana biyansa a kowane wata
A karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, Gwamnatin jihar Kano ta shigar da takarda a kotun kan shari’arta da hukumar EFCC v Abdullahi Ganduje a bidiyon dala.
Wata kyakkyawar baturiya ta nuna shirinta na taimakon duk wanda ke son zama mijinta da biza. Bukatarta ya haifar da martani inda maza da dama suka nuna sha'awa.
Wata kyakkyawar budurwa ta nuna shirinta na son taimakawa duk namijin da ya zama mijinta ta hanyar mallaka masa gida, mota da miliyan 50. Tace bata son kishiya.
A. A Rano ya musanya labarin da ake yadawa cewa ya karya farashin fetur. Dama zai yi wahala a iya saida litar fetur a N400 domin bincikenmu ya nuna akasin haka.
Alkalin da ya yanke hukunci kan ba da belin Abba Kyari ya yi karin haske dangane da hukuncin. Ya ce belin ya dogara ne da hukuncin da aka yanke kan tuhumar da.
Labarai
Samu kari