Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Farashin kayayyaki na ci gaba da tashi a Najeriya yayin da 'yan kasar ke ci gaba da fuskantar karancin sabbi da tsoffin takardun Naira bayan da kasar yi sauyi.
Allah ya yiwa mataimakin limamin masallacin Sultan Bello na Kaduna, Mallam Isa Ibrahim Rasuwa. Marigayin ya rasu ne da safiyar yau Laraba a wani asibitin Kaduna
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna, ta sanar da cewa ta samu nasarar haƙaka wani ɗan ta'adda a jihar a yayin wani ɗauki ba daɗi da tayi da tsagerun ƴan ta'adda.
Kasar Amurka ta bayyana cewa, ta amince Bolad Ahmad Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a Najeriya, har ta taya shi murnar lashe zaben na bana.
Yan sanda sun cafke wani dan shekara 25 mai suna Frank John kan zargisa da zamba da kuma fashi da makami bayan yayi karyar cewa shi boka ne kuma zai azirta wasu
Rundunar yan sanda a jihar Edo ta yi nasarar kama wasu guggun masu fashi da makami sanye da kayan sojoji bayan sun farmaki wata mata tare da yi mata fashi.
Darektan yada labarai na kwamitin takarar Bola Tinubu ya na so a sauke Godwin Emefiele. Bayo Onanuga yana ganin babu dalilin da Emefiele zai cigaba da rike CBN
Yanzu muke samun labarin yadda hadarin mota ya hallaka mutane da yawa a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. Wannan lamari ya faru ranar Litinin.
Cibiyar ICICE ta shirya wani zama na musamman domin tattaunawa a kan makomar al’umma bayan zabukan da za a shirya a Najeriya, mun tattaro wainar da aka toya.
Labarai
Samu kari