Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas, ya sanar da rage yawan kuɗaɗen makaranta ga ɗaliban jami'ar jihar Taraba da kaso 50%. Gwamnan ya ce ya ɗauki matakin ne biyo.
Shugaban hukumqr kidaya ta ƙasa (NPC), Nasir Kwarra, ya ce wuka da nama na hannun shugaban Tinubu, shi zai yanke lokacin da za'a yi ƙidaya a faɗin kasar nan.
Gwamnatin Ekiti ta sanar da haramta gasar kiss na kwanaki uku da ake shirin yi a jihar domin shiga kundin tarihi na duniya sannan ta gargadi kungiyar masu otal.
Kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja karkashin jagorancin Mai Sharia Kolawole Omotosho ta bada belin dakataccen dan sanda Abba Kyari bayan wata 18 a tsare.
Gwamnatin jihar Kwara ta janye shirinta na rage wa ma'aikatan jihar ranakun zuwa wurin aiki, ta umarci kowane ma'aikaci ya ci gaba da zuwa sau 5 a kowane mako.
Shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya yi barazanar soke adaidaita sahu a yankinsa saboda aikata muggan laifuka da suke yi a karamar hukumarsa.
Shugaban kasa ya sa hannu a sababbin dokokin kasa domin tausayawa talaka. Bola Tinubu yayi fatali da harajin da ya kamata a rika karba daga kamfanonin sadarwa
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, PCACC, ta gayyaci Abdullahi Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kanot kan bidiyonsa na dala da ya yadu a 2017.
Kotu ta tura wani matashi Auwal Usman gidan gyaran hali, sakamakon samunsa da lafin datsewa abokinsa Sabo Abduwa hannu a yayin da rigima ta kaure tsakaninsu.
Labarai
Samu kari