Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Dan takarar shugaban kasa a Labour, Peter Obi ya bayyana yadda aka matsa masa lamba kan ya bar Najeriya bayan da asirinsa ya tonu game da zaben shugaban kasa.
Bankunan Najeriya na ƙara faɗaɗa harkokin kasuwancin su a nahiyar Afrika. Bankin Access yana a sahun gaba inda ya siya wasu bankuna biyar a nahiyar Afrika.
Majiya ta bayyana yadda 'yan Boko Haram suka sake sabuwar mabiya a cikin dajin Sambisa, an hallaka 'yan ta'adda masu yawa a lokacin da aka kai farmakin a Borno.
Wasu ƴan aikin gidan mutum biyu sun gurfana a gaban kotun shari'ar musuƙunci a Kano, bisa zargin sace zinaren maƙudan kuɗaɗe a gidan da aka ɗauke su suna aiki.
Gwamnatin Najeriya ta ba da bayanin wadanda ke daukar nauyin ta'addanci da tallafawa kungiyoyin ta'addanci a kasar. Ta ce, akwai hannun kasashen turai a IPOB.
Zabaɓben mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya yiwa ƴan achaɓa alƙawarin cewa zai hana ƙwacewa da lalata musu babura, da ake yi a faɗin ƙasar nan..
Kungiyar Sisters of Jannah' ta matan Musulmi ta nuna rashin jin dadinta a kan yadda ake yawan samun mace-macen aure a tsakanin ma'aurata daga yankin arewa.
Wani basarake mai daraja ta uku, Kwe Ando Madugu, wanda ke Karamar Hukumar Ussa ta Jihar Taraba ya sha da kyar a hannun wasu matasa da suka yi masa dukan tsiya.
Gwamnati tayi nisa wajen shirye-shirye-dakatar da biyan tallafin fetur. Bankin Duniya ya ba Gwamnatin Najeriya $800m da za ayi amfani da su bayan cire tallafi.
Labarai
Samu kari