Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta baiwa ma'aikatan hutun ranar Litinin 29 ga Mayu domin murnar ranar rantsar da zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Yan bindiga sun hallaka wani mai sarautar gargajiya na Orsu Obota Eze Victor Ijioma a karamar hukumar Oguta da ke jihar Imo, kuma suka kona gawarsa a cikin mota
A karo na biyu a cikin kwana biyu, Gwamnan APC ya gayyato Rabiu Musa Kwankwaso. Tsohon Gwamnan Kano zai bude tituna da sabuwar kasuwar da Nasir El-Rufai ya gina
Kotun tarayya da ke zamanta a Lagos ta tasa keyar wani dan Amurka mai suna Donn Perkins zuwa gidan gyaran hali na Ikoyi bisa zargin shigo da makamai Najeriya.
Shugaba Buhari ya bayyana bin dokan kundin tsarin mulki na bayyana kadarorinsa kafin da kuma bayan ya shiga ofishinsa haka ne zai inganta aiki da bin ka'ida.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya amince da tsige Bello Zubairu Idris, magatakardar majalisar dokokin jihar Kaduna da wasu sakatarorin din-din-din biyu.
Wata matar aure tana bakin ciki cewa mijinta na bata N30,000 ne kacal daga cikin N75,000 da yake dauka duk wata a matsayin albashi. Ta kira shi da kankamo.
Uwargidar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi kira da a dunga yi wa matan shugaban kasa tagomashin alkhairi idan suka sauka daga karagar mulki.
Bayan dogon lokaci ana ta kace-nace, daga karshe jirgin saman Najeriya Air ya sauka a filin sauka da tashin jiragen sama na Nnamdi Azikwe da ke birnin Abuja.
Labarai
Samu kari