Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Rundunrar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana kame wasu mutum da ake zargin sun hallaka wani hakimi tare da sace 'yarsa da karbar kudin fansa a jihar da ke Arewa.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi sanadin salwantar ran wani babban fasto mai suna Jacob Wodi Hulobu, na cocin Living Faith a Aloko-Oganenigwu
Ladi Audu Bako, wacce mata ce ga gwamnan Kano na farko a mulkin soji daga 1967 zuwa 1975, ta rasu tana da shekaru 93 a duniya a yau Laraba, 4 ga watan Afrilu.
Budurwa ta ziyarci saurayinta har gida domin ganin inda yake rayuwa da kuma jin dadinsa. Ta bayyana fushi bayan da ya bata abinci mai ban mamakin gaske a gidan.
Wani hoton amaryar Oba Elegushi, Hadiza Adesola Elegushi sanye da abayar naira miliyan 2.9 ya yadu a soshiyal midiya. Jama’a sun tofa albarkacin bakunansu.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kano sun cafke wani matashi Philibus wanda ya yi sanadin rasuwar budurwarsa yar shekara 22, an kuma kama abokinsa.
Ƴan sanda sun kulle majalisar dokokin jihar Plateau. Rahotanni sun zo cewa ƴan sandan sun kulle majalisar ne a dalilin rikicin shugabancin da ake yi a majalisar
Rahotanni sun nuna cewa an rasa rayyukan mutane a kalla 17 sakamakon rikici da ya barke a kananan hukumomin Ussa da Tarkum a Taraba, dama a baya an fara rikici
Tsagerun yan bindiga sun sace mata da dan hakimin kauyen Nasarawa a karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano inda suka tafi da su zuwa wani wuri da ba a sani ba.
Labarai
Samu kari