Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Charles Soludo ya rubutawa shugaban kasa wasika a kan batun Nnmadi Kanu. Gwaman Anambra ya na so a saki Shugaban kungiyar IPOB kafin Muhammadu Buhari ya sauka
Za a ji labari Gobara ta tashi a gidan da Gwamnan Kano mai barin Gado, Abdullahi Umar Ganduje, zai tare bayan ya sauka daga mulki a ranar 29 ga watan Mayu 2023.
Tsohon ministan yada labarai a lokacin mulkin Goodluck Jonathan, Cif Edwin Clark ya bayyana cewa rabonsa da yinn bikin murnar zagayowar ranar haihuwarsa tun.
Kotun Koli a Najeriya ta gargadi EFCC da sauran hukumomi masu dakile cin hanci da kada su kuskura su sake cin zarafin wani mai mukamin gwamnati a jihar Kogi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince a nada sabon shugaba a hukumar NACETEM da ke Ile Ife. Wa'adin Darekta Janar na hukumar NACETEM ya fara aiki tun 13 ga Mayu.
Shugaban riƙo na ƙaramar hukumar Karasuwa a jihar Yobe ya kwanta dama. Hon Lawan Gana ya rasu ne a asibiti bayan ya yi fama da ƴar gajeruwar rashin lafiya.
Kotu da ke zamanta a Kabusa da ke birnin Abuja a Najeriya ta daure wani mai suna Zakaraya Usman watanni biyu a gidan yari bisa zargin satar Linjila guda hudu.
Ma'aikatar shari'a ta jihar Kano ta ce binciken da ta gudanar kan tuhumar da ake yi wa Alhassan Doguwa kan laifin kisan, ya nuna cewa ba a same shi da laifi ba.
Wata matashiya wacce ke tsananin kama da mahaifiyarta ta yi fice a soshiyal midiya bayan ta wallafa wani bidiyo da ke nuna jerin hakoransu masu kama da juna.
Labarai
Samu kari