Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
James Faleke ya musanta zargin Davido na cewa ya matsa wa hukumar INEC lamba kan sakamakon zaben Osun, inda ya ce ya je jihar ne domin tallafa wa APC.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da shugabannin ƙasashen Jamhuriyar Benin, Guinea-Bissau da Jamhuriyar Nijar a fadar shugaban ƙasa da ke Villa.
Wata matashiya yar Igbo wacce ta kasance Musulma tun daga haihuwa ta ce akwai irinsu kuma sun alfahari da addininsu. Ta ce tana ganin rayuwa wajen yin bayani.
Gwamnatin jihar Abia karƙashin gwamna Alex Otti na jam'iyyar Labour Partya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa ta sallami baki ɗaya ma'aikatan lafiya na jiha.
Kotu ta yankewa wani faston Najeriya Segun Philip, da Owolabi Adeeko, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan sun kashe wata dalibar LASU, Favour Daley-Oladele.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya rabawa magidanta 13,000 kyautar kayayyakin abinci a karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Mutanen da aka bai wa.
Miyagun yan bindiga sun kai farmaki fadar basaraken Nguru, ƙaramar hukumar Aboh Mbaise a jihar Imo, sun kashe Sarki yayin da ya karɓi bakunci wani mutumi yau.
Sojojin Najeriya sun yi gagarumar nasarar kama wata babbar mota makare da makamai a jihar Ogun a yayin da ake kokarin wucewa da su zuwa jihar Anambra. Jami'in.
Bincike ya nuna cew an ƙara tashin farashin litar man fetur daga N539 zuwa samanda N600 a birnin tarayya Abuja, an gano cewa farashin ya kai naira 617 yau.
Wasu masoya sun hadu da cikas a soyayyarsu bayan mutumin ya gano ainahin shekarun amaryarsa makonni biyu kafin bikinsu. Ainahin shekarunta 37 ba 30 da tace ba.
Labarai
Samu kari