Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Bankin duniya ya amince da bukatar gwamnatin tarayya karkashin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na cin bashin $500m don taimakawa shirin tallafawa rayuwar mata.
Fetur zai iya tashi a Najeriya a lokacin da mutane ba su gama farfadowa daga radadin cire tallafi ba. A wurare da-dama lita ta kai N540, kudin ya fara wuce haka
Jarumar fina-finan Najeriya, Mercy Aigbe da mijinta, Adekaz suna kasar Saudiyya a yanzu haka inda suke sauke farali kuma jarumar ta saki zafafan hotunansu.
Wata budurwa yar Najeriya ta sharbi kuka a wani bidiyo da ta nada a wurin aiki ta wallafa a shafin TikTok tana cewa ta gaji da aiki a Hadadiyar Daular Larabawa.
Al'ummar Hausawa a karamar hukumar Takum ta jihar Taraba sun koka a kan hare-haren da suke zargin yan kabilar Kuteb suna kaiwa mutanensu ba tare da dalili ba.
Wata yar Najeriya ta baje kolin tulun cikinta yayin da ta bayyanawa masoyanta cewa tana tsammanin haihuwar yan uku. A cewarta uwar mijinta ta kirata da juya.
Malam Nuhu Ribaɗu ya karba daga Babagana Munguno, a matsayin sabon mai bai wa shugaban ƙasa Tinubu shawara kan harkokin tsaron ƙasa NSA, ya ɗauki alkawari.
Masana lafiya sunyi magana ko kuma sun tofa albarkacin bakinsu kan wanda suke da kokarin rike fitsari da sunan jarumta, ko kin yinsa yayin da suke jin sa..
wani bincike da wata mujalla a kasar birtaniya take gudanarwa ya bayyana jami'oin Nigeria guda goma a cikin wasu jami'oi da suke a matsayi na sama-sama a list
Labarai
Samu kari