Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.
Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta aike da muhimmin sako inda ta buƙaci gwamnonin ƙasar nan su mayar da hankali wajen yin rabon kayan tallafi ga talakawa.
Wata mai POS ta sharbi kuka wiwi bayan wani kwastoma ya sace mata waya. Matashiyar ta koka cewa N500 kawai ya tura sannan ya ma dauki cincin da take siyarwa.
Wani ginin bene ya rufto a birnin tarayya Abuja a yayin da ake tsaka da tafka ruwan sama kamar da bakin ƙwarya a daren ranar Laraba. Mutane da dama sun rasu.
Wanda ake tuhuma da laifi a kotu watau Mista Godwin Emefiele, ya amince ya sasanta da gwamnatin tarayya domin a yafe masa zargin da ke wuyansa na satar biliyoyi
Kwana biyu bayan kama aiki a matsayin ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana tsare-tsaren da hukumar babban birnin tarayya ke yi don farfado da layin dogo.
Shugaban kamfanin sojoji mai zaman kanta da ake kira da Wagner, Yevgeny Prigozhin ya mutu a wani haɗarin jirgin sama da ya rutsa da shi a Moscow, ƙasar Rasha.
Wani bidiyo ya karade kafofin sadarwa inda aka gano matashi ya kwanta har kasa ya na rokon Tinubu kan halin da ake ciki, ya roki shugaban cikin harshen Yarbanci
Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya, AM Abubakar Hassan ya kai ziyarar ta'aziyya da jajantawa ga iyalan matuƙan jirgin saman da ya yi hatsari a jihar Neja.
Labarai
Samu kari