Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Atiku Abubakar ya gargadi hukumar zabe ta INEC da hukumomin tsaro kan amfani da karfin gwamnati wajen karkatar da zaben gwamnan jihar Osun na 2026.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Matar mawaki Kanye West, Bianca Censori ta sha suka saboda shigar nuna tsaraici da ta yi a kasar Italiya. Al'ummar kasar da dama sun nemi gwamnati ta kore ta.
Idan za ayi rusau a Abuja, binciken FCTA ya nuna gidaje 6, 000 ake magana. Abin zai taba Gishiri, Gwagwalape, Idu, Jabi, Kado, Karshi, Karu, Kubwa, da Lokogoma.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana cewa ba da tallafi ga al'umma ba shi da wani amfani idan aka kwatanta da gyaran tituna a fadin Najeriya baki daya.
Ministan ayyuka na tarayya, David Umahi, ya bayyana cewa ma'aikatarsa zata gina gada a titim Abuja zuwa Lokoja domin kawo karshen wahalhalun ambaliyar ruwa.
Bola Tinubu ya sabawa damukaradiyya muddin ya tsokano yaki da mutanen Jamhuriyyar Nijar. Idan ECOWAS su ka shiga yaki, Kawu Sumaila ya cean saba dokar kasa.
An shiga jimami kan rasuwar Farfesa Oladele Orimoogunje na jami'ar jihar Legas (UNILAG). Shugabannin jami'ar su ne suka sanar da rasuwar Farfesan a hukumance.
Am sake samun tangarɗa dangane da shari'ar dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, yayin da ba a ambato shari'arsa ba yau a kotu.
Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa kwanan nan 'yan Najeriya za su fara rokon a barsu a talaucinsu yadda aka gansu, ya ce gwamnatin da ta shude ma haka ta ce.
Gwamnan jihar Delta ya fara raba tallafi ga ma'aikata domin rage radaɗi da zafin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi tun a watan Mayu.
Labarai
Samu kari