Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa ministan ayyuka David Umahi ya riƙe muƙaman sanata da na minista gam-gam sa hannayensa guda biyu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya samar da gidajen mai 9,000 kari daga fiye da 10,000 da ake da su a da don samar da mai cikin rahusa madadin man fetur
Hukumar jin daɗin yan sanda ta ƙasa (PSC) ta umarci mataimakan sufeto janar na ƙasa (DIG) huɗu su gaggauta aje aiki kuma ta bayyana sunayen sabbi guda huɗu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatar da jawabi mai ban sha’awa a gaban lauyoyi 16, 190 ya ce ana tattara 90% na arzikinmu wajen biyan bashin da aka ci a baya.
Wasu mutane sun kai farmaki rumbun abinci na gwamnati da ke jihar Bayelsa tare da dibar kaya masu tarin yawa, wani abincin ya rube a ajiye tun shekarar 2022.
Ƙungiyar direbobin motocin sufuri ta ƙasa (NURTW), ta ce wasu mutane sun yo hayar 'yan daba domin kai wa babbar sakatariyarta ta ƙasa hari. Sanarwar ta fito ne.
An samu ƴar ƙaramar dirama a jihar Edo bayan jami'an tsaro farin kaya (DSS) sun hana mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu daga ganin gwamna Godwin Obaseki.
Barr. Festus Ogun ya goyi bayan ministar fasaha, al'adu da tattalin arziƙin fikira, Hannatu Musa Musawa, kan zargin rashin kammala bautar ƙasa da ake mata.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanya dokar hana hawa babura a ƙananan hukumomi 19 da ke fadin jihar waɗanda suke fama da matsananciyar matsalar tsaro ta hare-haren.
Labarai
Samu kari