'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani mai garkuwa da mutane bayan ya yi yunkurin karbar kudin fansa N10m a jihar Oyo. Masu garkuwar sun sace wani mutum a gidan shi.
A ranar Laraba, 14 ga watan Yuni ne aka umurci Mohammed Umar Abba ya zama mukaddashin shugaban hukumar EFCC bayan dakatar da Abdulrasheed Bawa daga kujerarsa,
Hukumar Kwastam ta kama wasu mutane dauke da buhunan fatu da kuma naman jaki 414 a iyakar jihar kebbi suna kokarin ketare kasar Najeriya zuwa kasashen ketare.
Hukumar EFCC ta aika sammaci ga wani tsohon ministan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, cikin kasa da kwana 20 da barin mulki, ta yi wa jami’ansa tambayoyi.
Babban sufeton ƴan sanda na ƙasa, Usman Baba Alkali, ya bayar da umarnin a kulle sakatariyoyin ƙananan hukumomin jihar Plateau saboda gudun ɓarkewar rikici.
Tsohon Gwamnan CBN, Godwin Emefiele da shugaban hukumar EFCC, AbdulRasheed Bawa sune manyan jami’an gwamnati da shugaban kasa Bola Tinubu ya dakatar kwanan nan.
Edwin Clark ya na zargin Gwamnatin Delta ta karkatar da N1tr da aka biya ta a matsayin 13% na arzikin mai. Ana zargin tsohon Gwamna ya sace Naira Tiriliyan 1
Mohammed Umar Abba ne shi ne ke da matsayin shugaban riƙo na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annati (EFCC), tun a lokacin da aka dakatar da.
Hukumar kula da abinci da magunguna ta NAFDAC ta kai samame tare da kulle kamfanin hada magungunan gargajiya na Baban Aisha da ke Tafa cikin birnin Kaduna.
Abdulrasheed Bawa, dakataccen shugaban Hukumar Yaki da Rashawa da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa, ya isa ofishin Hukumar Yan Sandan Farin Kaya, DSS.
Labarai
Samu kari